Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na kasa, Johh Oyegun ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta shirya kafa gwamnati a babban zaben 2027, ya ce lokacin canji a Najeriya ya yi.
A labarin nan za a ji cewa Maurice Vonobolki ya umarci dukkanin magoya bayansa da ke kananan hukumomin jihar Adamawa da su yi murabus daga jam'iyyar APC.
Shugaban gwamnonin Arewa kuma gwaman Gombe, Inuwa Yahaya ya ce rufin asirin mu na cikin zaben Bola Tinubu da sauran 'yan APC a zaben 2027 mai zuwa.
A labarin nan za a ji cewa jigo a jam'iyyar hamayya ta ADC, Dele Momodu ya bayar da shawara game da yan takara da ya ke ganin za su kai su ga ci a 2027.
A labarin nan, za a ji yadda jigon adawa na jam'iyyar ADC, Injiniya Buba Galadima ya bayyana kwarin gwiwa a kan cewa za su yi nasara a kan Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, da a ji cewa jigo a ADC, Hajiya Naja'atu Muhammad ta ce zabe mai zuwa zai zama tsakanin ƴan Najeriya ne da kuma zalunci da ta ce ana masu.
Wani na kusa da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa yana shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa a zaɓen shekarar 2027 da ake tunkara.
A shafinsa na X, Salihu Tanko Yakasai ya yi rubutu da ya nuna yadda Bola Tinubu ya rasa goyon bayan Arewa sannu a hankali. Matashin ya ce ba a yi wa yankin adalci.
A labarin nan za a ji cewa jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa ta sha rubuta wasiku ga hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa kan shugabanninta amma shiru.
Siyasa
Samu kari