Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Rikici ya barke tsakanin kungiyoyin Boko Haram da ISWAP a Dajin Sambisa, inda aka ruwaito kashe mayaka da kuma mika wuya da wasu ‘yan JAS suka yi.
Za a ji kokarin da Atiku Abubakar suke yi domin ganin Nasir El Rufai ya samu ‘yanci. Suna yin duk abin da za su iya domin ganin tsohon gwamnan ya fito.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal, ya fice daga jam'iyyar ADC tare da raba gari da tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa suna shirye su ceto wasu sanatocin da aka kwarfe a zaben fitar da gwami na APC.
A labarin nan za a ji dan takarar Majalisar Wakilai ta Tarayya a karkashin jam’iyyar NDC a jihar Delta, Julius Akbovoka ya ce yana jiran tsammanin sakamakon zabe.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma ya bukaci mambobin APC a Imo su haɗa kai bayan zaɓen fidda gwani, yana mai jaddada fifita muradun jam’iyya sama da na kai.
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta kaddamar da bincike kan takaddamar da ta biyo bayan hotunan bayanan dan takara da hadimin ministan Abuja ya wallafa.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo, ya umarci yin bincike kan yadda matar tsohon sanata Ishaku Abbo ta rika shiga wuraren da aka haramta a filin jirgi.
Hon. Kingsley Chinda ya yi murabus daga mukaminsa na shugaban marasa rinjaye a Majalisar wakilai ta 10, ya kuma sanar da ficewarsa daga PDP zuwa APC.
Yan majalisar wakilai shida masu biyayya gare Seyi Makinde sun fice daga PDP zuwa APM domin tunkarar zaɓen 2027, sun bayyana dalilin matakin da rikicin cikin gida.
Gwamnan Delta, Sheriff Oborevwori, ya ce zai zama rashin adalci ga al’ummar Delta su kada kuri’ar kin goyon bayan Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Siyasa
Samu kari