A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa duk da adawar da kasar Amurka ke yi game da mallakar makamishin nukiliya ga wasu kasashe, ta fara kokarin taimakon Saudiyya ta mallaka.
Tsohon jami’in DSS Dennis Amachree ya bayyana sabon bayani kan mutuwar Sani Abacha, yana cewa tsohon shugaban mulkin soja ya rasu ne yayin wata alaƙa ta sirri.
Najeriya da wakilai daga Jamus za su gudanar da muhimmin taro a Abuja domin fadada hadin gwiwa kan kasuwanci, tsaro, makamashi, ilimi da zuba jari.
Gwamnatin Tarayya ta kashe N501bn wajen biyan bashin kamfanonin lantarki, tare da shirya sabon shirin N729bn domin bunkasa bangaren wutar lantarki.
Gwamna Caleb Mutfwang ya nemi afuwar al'ummar Igbo kan rawar Plateau a yakin basasa, yayin da shugabannin Igbo suka amince su mara masa baya a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana game da shirinsa na kawar da talauci daga fadin Najeriya da manufofinsa.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta bayyana cewa shugaban ma'aikatan fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila, ya amsa gayyatar da ta yi masa.
Mohammed Manu Malala ya janye burinsa na neman gwamnan Gombe, ya kuma bayyana goyon bayansa ga ɗan takarar PDP, Isa Ali Ibrahim Pantami, a zaɓen 2027
EFCC ta musanta binciken Shugabar NIS, Kemi Nandap, kan zargin karɓar kuɗaɗen biza ba bisa ƙa’ida ba, tare da tabbatar da cewa ana binciken wasu jami’ai.
CBN ya buɗe asusun dala da fam ga hukumar PFIPC da ake zargin ta bogi ce, tana mai cewa ba a taɓa amfani da asusun ba, lamarin da ya saɓa da bayanin Akanta Janar.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnatin Tarayya ta fusata bayan rahoton cewa 'yan ta'adda sun kai hari makarantar mata da ke jihar Borno, ta yi bayani.
Labarai
Samu kari