Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya ce ya amince ya zama mataimakin Peter Obi a 2027 ne domin tabbatar da daidaiton kasa, adalci da sauyin dimokuradiyya.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta sanar da dan takarar da ya samu nasarar lashe zaben gwamnan jihar Osun. Gwamna Ademola Adeleke ya samu tazarce.
EFCC ta gurfanar da Lawal Musa bisa zargin damfarar N56.5m na aikin Hajji shekarar 2023, bayan ya yi ikirarin cewa ma’aikacin gwamnatin Kaduna ne.
A labarin nan, za a ji akwai wasu matasa uku da suka shiga zaben jihar Osun wanda ake gudanarwa a ranar Asabar 15 ga watan Agusta, 2026 don samar da sabuwar gwamnati
A labarin nan za a ji cewa tsohon shugaban Najeriya a mulkin soja, Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya bayyana dalilinsa na kin tsoma baki kan kashe Vatsa.
Ibrahim Babangida ya ce babu juyin mulkin soja da ya yi nasara a Najeriya ba tare da tallafin fararen hula ba, tare da bayyana labarin Mamman Vatsa.
Abubuwa 9 da za su iya tantance makomar Gwamna Ademola Adeleke, Oyebamiji da Najeem a zaɓen gwamnan Osun 2026, daga tasirin jam’iyyu zuwa batun Osogbo.
Shugaban izala, Sheikh Abdullahi Bala Lau ya bukaci Musulmi da Kiristoci su mutunta addinan juna tare da hada kai wajen kare zaman lafiya da hadin kan Najeriya.
Rundunar yan sandan Najeriya da ke lura da zaben jihar Osun sun kama dan majalisar jihar na jam'iyyar Accord tare da wasu tarin mutane sama da 100 a gidansa.
Kasar Iran ta yi watsi da barazanar Donald Trump na ayyana Mashigar Hormuz mallakar Amurka, tana mai cewa ba za a kwace ta da tweet ko ƙarfin soji ba.
Ana fargabar 'yan ta'addan Lakurawa sun kashe sojoji hudu yayin da sama da 300 daga cikin ‘yan ta’addan suka kai hari Kebbe a jihar Sokoto. Sun yi sace-sace.
Labarai
Samu kari