
Labarai







Yayin da za tsadar mai ke kara daukar hankali, kungiyar 'yan jarida a Najeriya ta ce za ta dauki matakin fara yajin aiki nan ba da dadewa ba idan ba a kula ba.

Ƴan ta'addan ISWAP sama da 82 sun baƙunci lahira yayin da suka nutse a cikin ruwa a ƙoƙarin da suke na tserewa shan luguden wuta daga hannun dakarun sojoji.

Jami'an rundunar yan sandan jihar Osun sun yio nasarar kama wani direba mazaunin Ibadan da ke jihar Oyo, Saheed Abioye wanda ya shahara sosai wajen satar waya.

Ƴan bindiga sun kai mummunan hari a birnin tarayya Abuja ɗauke da muggan makamai. Miyagun sun sace mutum huɗu a harin da suka kai da sanyin safiyar ranar Asabar

Wani matumi ya ba da labarin yadda mahaifinsa ya mutu bayan ya kashe wata kaguwa a gidansu. Mahaifinsa ya sha gargadinsa da kada ya kashe duk wani abu mai rai.

Tsohuwar ministar harkokin mata, Pauline Tallen, ta fito fili ta yi magana kan zargin karkatar da N2bn. Tallen tace ba cafke ta EFCC ta yi ba, ita ta kai kanta
Labarai
Samu kari