
Dakarun sojin Najeriya sun farmaki dan bindiga Kachalla Murtala a jihar Katsina. An ceto wata matar da ta shafe kwana 70 a dajin wajen 'yan bindiga masu garkuwa.
Dakarun sojin Najeriya sun farmaki dan bindiga Kachalla Murtala a jihar Katsina. An ceto wata matar da ta shafe kwana 70 a dajin wajen 'yan bindiga masu garkuwa.
Majalisar wakilai ta bukaci Tinubu ya sanya dokar ta-baci a kan kiwon lafiya a Abuja. Ta nemi a inganta asibitoci da kuma daukar ma'aikatan lafiya a fadin birnin.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan sanda sun kama wata matashiya yar sheksra 20, Fatima Abdulkadir bisa zargin hannu a mutuwar mutum 3 bayan sun ci abinci.
Za a ji yadda wasu matasa mazauna Kano suka rasu bayan sun yi yunkurin karbo bashin da ake bin wani bawan Allah bayan sun fada karamin rafi a jihar.
Sace tsohon Manjo din soja, Joe Ajayi mai shekaru 76 a Kogi ya jefa al'ummar garin Odo-Ape cikin fargaba, tare da ƙara tabbatar da matsalar tsaro a yankin.
Mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kashe 'yan ta'adda da masu laifi 13,500 tun bayan zuwan Bola Tinubu mulki a shekara 2 da suka wuce.
Mohammed Idris ya ce Tinubu ba ya karkashin ikon kowace ƙungiya, inda ya ce yana yanke shawara da kansa domin ceto tattalin arziki da inganta rayuwar 'yan Najeriya.
'Yan bindiga da ake zargin Fulani ne sun kai hari a Ijaha Ikobi, jihar Benue, inda suka kashe sojoji biyu da fararen hula biyu. An fitar da gawarwarkin daga yankin.
Gwamnatin Bola Tinubu ta tabbatar da cewa ta ba mutane miliyan shida tallafin kudi cikin wata shida da suka gabata kuma akwai miliyan 15 da za su ci gajiya.
BudgIT ta zargi majalisar tarayya da cusa ayyuka 11,122 da kudinsu ya kai N6.93tr a kasafin 2025 ba tare da dalili ba. Amma majalisa ta ce rahoton ba shi da tushe.
Labarai
Samu kari