Labarai
‘Yan kasuwa sun bayyana lokacin da ake tunanin daina ganin layi. Legit ta fahimci akwai layin fetur a irinsu gidajen man AYM Shafa da ke garin Zariya.
Wata matar aure mai dauke da juna biyu ta haihu a cikin daji a hannun masu garkuwa da mutane bayan sun sace ta a jihar Enugu. Ta haifi jariri namiji.
Rahotanni sun nuna cewa motoci aƙalla 100 ne ake tsammanin sun ƙone yayin da wasu tankokin man fetur suka fashe kuma suka kama da wuta a jihar Ribas.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka wasu 'yan ta'adda guda bakwai a yayin wani artabu da suka yi a jihar Sokoto. Sun kwato makamai.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya bayyana cewa Najeriya tana asara mai tarin yawa sakamakon gangar danyen man fetur 300,000 da ake sacewa a kullum.
Hukumar Hisbah za ta tashi tsaye wajen yaki da Umar Bush. Sheikh Aminu Daurawa ya yi Allah wadai da wannan mummunar dabi’a maras ma’ana da mutane suka dauko.
Kwanaki bayan Naira ta yi tashi har ana murna, yanzu Dala ta koma sukuwa a kan kudin Najeriya. A baya kaya sun fara rage tsada a kasuwa, yanzu lamarin zai canza.
Babbar kotun jihar Kogi ta umarci shugaban hukumar EFCC, Ola Olukoyede ya hallara a gabanta kan saɓa doka da ya yi kan binciken tsohon gwamnan jihar, Yahaya Bello.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Alhaji Yahaya Bello, ya musanta zargin da hukumar EFCC ta yi na ya biya wa 'ya'yansa kudin makaranta daga asusun jihar Kogi.
Labarai
Samu kari