Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Babbar kotun babban birnin tarayya ta bayar da umarnin kama wata jami’ar ‘yan sanda, Edith Erhunwuse, saboda kin bayyana a gabanta a shari'ar N300m.
Matatar Dangote ta rage farashin fetur da N50 a kan kowace lita bayan saukin rikicin Gabas ta Tsakiya da faduwar farashin danyen mai a kasuwar duniya.
Ministan yada labarai Mohammed Idris ya ce Shugaba Tinubu na shirin inganta walwalar ma’aikatan bangaren yada labarai domin kara bunkasa ayyukan gwamnati.
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Shugaban ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ya ce gwamnatin tarayya na shirin sake duba mafi ƙarancin albashin N70,000 saboda tsadar rayuwa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Katsina. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya bayyana cewa 80% na matsalar tsaron da ake fama da ita tana da alaka da shan miyagun kwayoyi mussmman a wurin matasa.
Iyalan marigayi fitaccen jarumin Nollywood, Mr Ibu, sun roki ‘yan Najeriya su taimaka musu saboda matsalar kudin makaranta, haya da sauran bukatun rayuwa.
Sojin Najeriya sun gargadi jama’a game da bullar wasu 'yan damfara da ke amfani da bikin NADCEL 2026 wajen neman tallafi da damfarar kudi da sunan rundunar.
Labarai
Samu kari