Jarumar fina-finai ta masana'antar Nollywood, Hilda Dokubo, ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin da ake fama da ita a Najeriya.
Jarumar fina-finai ta masana'antar Nollywood, Hilda Dokubo, ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin da ake fama da ita a Najeriya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun shiga birnin tarayya Abuja dauke da manyan makamai sun sace mutum hudu tare da kashe wani dan banga da ke tsaron jama'a.
An samu barkewar wani rikicin manoma da makiyaya a jihar Bauchi. Mummunan rikicin ya jawo asarar rayukan mutane bakwai tare da kon gidaje masu tarin yawa.
Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da aikin sake gina babbar hanyar Gombe zuwa Biu da Maiduguri, bayan shekaru masu yawa na alkawura da kwangilolin da ba su kammala ba.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa an samu gagarumin ci gaba wajen kafa ‘yan sandan jihohi, yayin da ake sa ran gyaran kundin tsarin mulki zai zo nan kusa.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Hadin Kai sun samu nasara kan 'yan ta'adda a yankin Gabas ta Tsakiya. Sojojin sun ceto mutanen da aka sace.
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya buƙaci ’yan Najeriya su haɗa kai wajen yaƙi da ta’addanci da duk wani nau’in tashin hankali.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dr. Zainab Marwa ga majalisar dattawa domin tantancewa ta mamba a majalisar gudanarwa ta hukumar NDDC.
Rahotanni daga Abuja sun nuna cewa jami'an tsaro sun tsaurara matakan tsaro a kewayen fadar shugaban kasa da ke Abuja gabanin fara zanga-zangar ceto dalibai.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawa ta fara ƙoƙarin cika burin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen samar da ƴan sandan jihohi saboda rashin tsaro.
Fitaccen dan fafutukar kafa kasar yarbawa, Sunday Igboho ya yi ikirarin cewa ya san 'yan siyasar da ke da hannu a tabarbarewar tsaro a Najeriya, ya gargade su.
Labarai
Samu kari