
Labaran Kannywood







Anita Joseph mai fim ta jawo abin magana bayan ta fito da bidiyon wanka da Mai gidanta. Tauraruwar ta jawo abin magana ne bayan ta wallafa bidiyon a Instagram.

Jaruma Hadiza Gabon ta tsayawa mabukata, ta bada shawarar a rika taimakon marasa galihu. Tun 2016, Hadiza Gabon ta kafa gidauniya, ta na taimakon mabukata.

Fitaccen mawakin Shugaban kasa Muhammadu Buhari, Daudu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara ya gwangwaje tsoffin jaruman masana'antar Kannywood da kyautar 50,000.

Shararriyar 'yar wasan fim da ta fito a fim din Dadin Kowa tace, tana burin Kannywood da Nollywood su hade don inganta harkar fim a Najeriya da kuma gogayya da

A wata tattaunawa da Aminiya tayi da fitaccen darakatan masana'antar Kannywood, Malam Aminu Saira, ya bayyana yadda ya fara bayar da umarni fitaccen fim dinsa.

Shahararriyar tauraruwar Kannywood ta bayyana ra'ayinta dangane da soyayya. Tace ta fi son ta kiyaye soyayyarta sirri akan ta fito fili gtana bayyanawa jama'a.
Labaran Kannywood
Load more