
Labaran Kannywood







Shahararriyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa, Amal Umar ta bayyana cewa har yanzu kawancensu na nan da Maryam Yahaya duk da ba a ganinsu tare.

Allah ya yi wa shahararriyar jarumar nan ta masana'antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Hannatu Umar (Jarumai) rasuwa a ranar Lahadi, 20 ga watan Agusta.

Wani matashi mai suna Adamu ya yi tattaki daga jihar Bauchi zuwa jihar Kano domin ya hadu da masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Aisha Humaira.

Shahararren ɗan wasan gaban nan ma Super Eagles Ahmed Musa, ya gwangwaje fitaccen jarumin fina-finan Hausa Abdullahi Karkuzu da kyautar gida na N5,500,000.

Fitaccen daɗadden jarumi a masana'antar Kannywood, Abdullahi Shuaibu wanda aka fi sani da Abdullahi Karkuzu, ya nemi taimakon al'ummar Najeriya biyo bayan.

Wasu daga cikin jaruman masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood sun nuna damuwarsu matuka a kan mutuwar auren wasu Hafsat Idris da kuma Zahra'u Shata.

An yi ta yaɗa jita-jita kan batun mutuwar auren Sayyada Sadiya Haruna da G-Fresh Al-Ameen (Kano state material). Gaskiyar zance ita ce aurensu na nan daram.

Shugaban Hukumar Tace Fina-finai ta Kano Malam Abba Almustapha yayi karin bayani kan dalilan Gwamnati na soke lasisin yan masana'antar fina-finai na Kannywood.

Fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood, Fati Muhammad ta mayar da martani ga mutumin da ya yi mata kalamai masu zafi a soshiyal midiya. Ta masa Allah ya isa.
Labaran Kannywood
Samu kari