Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Jarumin fim a Najeriya, Kola Oyewo ya kwanta dama bayan fama da jinya. Kola Oyewo ya yi karatu hat zuwa matakin Phd ya kuma yi fina-finai da dama a Najeriya.
Babban Kotun Tarayya dake Kano ta yanke wa jarumar Kannywood, Samha, hukuncin watanni 6 a gidan yari ko tarar N200,000 saboda wulakanta takardar Naira.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
Fitaccen jarumin Kannywood, Al’amin Buhari, ya bayyana kalubalen rashin fahimta tsakanin masana’antar fim da malamai, yana jaddada muhimmancin darasi na fim.
Wata fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Doris Ogala ta bayyana cewa da alamu ba za ta yi tsawon rai ba aaboda abin da Fasto Okafor ya mata na yaudara a soyayya.
fitacciyar jarumar fim kuma mawakiya, Tamar Braxton ta fito karara tana bukatar samun miji bayan shafe shekara 48 ba tare da aure ba. Ta ce ita mace ce ta gari.
Nazari na musamman kan jiga-jigan Kannywood kamar Ali Nuhu da Rahma Sadau wadanda suka yi fice a fannoni daban-daban kamar ba da umarni da sauransu.
Fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Moyo Lawal ta yi magana kan bidiyon tsiraicinta da ya fita a 2023. Ta ce ta shiga damuwa a lokacin da aka saki bidiyon tsiraicin.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ba Adam A. Zango kyautar mota inda mawakin ya bayyana farin ciki da godiya, yana rokon lafiya da nasara ga sanatan.
Labaran Kannywood
Samu kari