
Labaran Kannywood







Legit.ng ta bankado jerin fina finan Hausa na masana’antar Kannyood guda takwas da suka shahara a 2020 tare da jerin sunayen masu daukar nauyinsu har su biyar.

Lawal Muhammad Gusau, mai rajin kare hakkin dan Adam mazaunin garin Abuja, ya zargi jaruma Nafisa Abdullahi da fasa kwabrin miyagun kwayoyi da safarar yara.

Fitacciyar jarumar nan ta Kannywood, Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Gabon ta yi wa wani dattijo da ya nuna yana kaunarta kyautar kudi naira dubu dari biyu.

Mawakin siyasan nan kuma jagoran mawakan shugaban kasa Muhammadu Buhari, Dauda Kahutu Rarara, ya shiga matsala kan zargin saka matar aure a bidiyonsa na waka.

Fitacciyar jarumar fina-finan Kannywood, Maryam Booth, ta tabbata a gwarzuwar jarumar Africa Movie Academy Awards. Maryan Booth ta samu nasarar ne sakamakon.

Fitacciyar jarumar masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Rahama Sadau ce mutum ta hudu da ta fi tashe a intanet a shekarar 2020 a kasar Najeriya.
Labaran Kannywood
Load more