Jarumar fina-finai ta masana'antar Nollywood, Hilda Dokubo, ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin da ake fama da ita a Najeriya.
Jarumar fina-finai ta masana'antar Nollywood, Hilda Dokubo, ta soki shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan matsalar rashin da ake fama da ita a Najeriya.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Fitacciyar jarumar Nollywood, Ajara Lasisi wadda aka fi sani da Aunty Ajara, ta rasu bayan doguwar rashin lafiya, kamar yadda darakta Tobi Oladele ya sanar.
Jurumar fim a Nollywood Halima Abubakar ta bayyana cewa tana bukatar taimako bayan fama da rashin lafiya da rashin kudin gidan haya. Ta ce bata da lafiya.
Fitaccen jarumin Kannywood, Al’amin Buhari, ya bayyana kalubalen rashin fahimta tsakanin masana’antar fim da malamai, yana jaddada muhimmancin darasi na fim.
Wata fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Doris Ogala ta bayyana cewa da alamu ba za ta yi tsawon rai ba aaboda abin da Fasto Okafor ya mata na yaudara a soyayya.
Nazari na musamman kan jiga-jigan Kannywood kamar Ali Nuhu da Rahma Sadau wadanda suka yi fice a fannoni daban-daban kamar ba da umarni da sauransu.
Fitacciyar jarumar fim a Najeriya, Moyo Lawal ta yi magana kan bidiyon tsiraicinta da ya fita a 2023. Ta ce ta shiga damuwa a lokacin da aka saki bidiyon tsiraicin.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ba Adam A. Zango kyautar mota inda mawakin ya bayyana farin ciki da godiya, yana rokon lafiya da nasara ga sanatan.
Fitaccen jarumin Nollywood a Najeriya, Jamiu Azeez ya nuna damuwarsa kan yadda mutane suka takura wa rayuwarsa saboda ya halarci ibadar coci ta karshen shekara.
An gudanar da jana’izar fitacciyar jarumar shirin Labarina, Maijidda Muhammad (Fulani) a garin Kontagora yayin da ake jimamin rasuwar jarumar Kannywood a 2025.
Labaran Kannywood
Samu kari