Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
'Yan sandan Legas na binciken mutuwar ma'aikatan Nollywood biyu, GeeTee Imeh da Ayodeji, da aka tsinci gawarwakinsu a mota a Lekki ranar 7 ga Fabrairu, 2026.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta ce tana iya amincewa ta zama matar aure ta biyu, idan hakan ne zai ba ta damar samun mijin kirki.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin jam'iyyar adawa ta PDP ta kara fada wa a cikin rikici, lamarin da ya jawo ta dakatar da sakatarenta saboda wasu zarge-zarge.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
Imisi ta lashe BBNaija zango na 10 da 42.8% na kuri’u, ta tafi da kyautar Naira miliyan 150, mafi girma a tarihin shirin, bayan makonni 10 ana fafatawa.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Fitaccen mawakin Najeriya, 9ice ya ce ya sha wahala sakamakon sihirin da aka yi masa da ya sa ya rika aman jini na watanni shida kafin Babalawo ya yi masa magani.
Tsohon babban jigo a jam'iyyar adawa ta LP, Kenneth Okonkwo, ya fito ya kwance dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, zani a kasuwa.
Jarumar Nollywood, Abiola Adebayo ta ce ta rabu da mijinta tun Afrilun 2024, amma suna tarayya wajen kula da ɗansu bayan shekaru biyu haihuwar ɗan.
Matashi Mustapha PK, mai shekaru 25, ya auri Anty Samira mai shekaru 39, inda suka bayyana cewa soyayya tsantsa ce ta hada su ba kwadayi ba ko wani abu na daban.
Nishadi
Samu kari