Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Fitacciyar mai amfani da kafafen sada zumuntar nan watau Mandy Kiss ta bayyana cewa ikirarin da ta yi na shirya kwanciya da maza 100 wasa ne, ba dagaske take ba.
Fitaccen jarumin Bollywood Dharmendra Deol ya rasu yana da shekaru 89 a Mumbai. Ya fito a fina-finai 300, ya bar babban tarihi a masana’antar fina finan Indiya.
Shahararriyar mawakiya a Najeriya, Tiwa Savage ta ce tana iya amincewa ta zama matar aure ta biyu, idan hakan ne zai ba ta damar samun mijin kirki.
A labarin nan, za a ji cewa rikicin jam'iyyar adawa ta PDP ta kara fada wa a cikin rikici, lamarin da ya jawo ta dakatar da sakatarenta saboda wasu zarge-zarge.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotun majistare da ke zamanta a Kano ta aika da fitaccen dan TikTok, Ashiru Idris a gaban kotu bisa zargin yada bidiyon fitsara.
Imisi ta lashe BBNaija zango na 10 da 42.8% na kuri’u, ta tafi da kyautar Naira miliyan 150, mafi girma a tarihin shirin, bayan makonni 10 ana fafatawa.
Shahararren dan TikTok a Arewacin Najeriya, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da Al'ameen G-Fresh ya ce bai ga matsala a bidiyonsa ba duk da korafe-korafen mutane.
Fitaccen mawakin Najeriya, 9ice ya ce ya sha wahala sakamakon sihirin da aka yi masa da ya sa ya rika aman jini na watanni shida kafin Babalawo ya yi masa magani.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
Tsohon babban jigo a jam'iyyar adawa ta LP, Kenneth Okonkwo, ya fito ya kwance dan takarar shugaban kasa na LP a zaben 2023, Peter Obi, zani a kasuwa.
Nishadi
Samu kari