Fadar White House na neman a sanya hoton Donald Trump saboda murnar cikar kasar shekara 250. Za a yi muhawara a majalisar dokokin Amurka kan batun.
Fadar White House na neman a sanya hoton Donald Trump saboda murnar cikar kasar shekara 250. Za a yi muhawara a majalisar dokokin Amurka kan batun.
Saudiyya ta sanar da cewa za a fassara hudubar ranar Arfa ta aikin Hajjin 2026 zuwa harsuna 35 ciki har da Hausa, Yarbanci domin Musulmai su amfana.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya harba makamai cikn teku. Gwamnatin Koriya ta Kudu ta tabbatar da harba makaman amma bata yi karin bayani ba.
Sojojin kasar Amurka sun kaddamar da hare-hare a Iran a ranar Talata yayin da Musulmai ke shirin ranar Arafa a duniya. Iran bata yi martani ba kan harin.
A labarin nan, za a ji cewa a karon farko bayan shekaru masu tarin yawa, kasar Saudiyya za ta samu rana ta tsaya a dai-dai tsakiyar Ka'aba a ranar Arfa.
Donald Trump da Benjamin Netanyahu sun amince cewa duk wata yarjejeniya da Iran dole ta rushe cibiyoyin tace sinadarin nukiliya tare da kwashe kayan nukiliyarta.
Shugaba Donald Trump na Amurka ya ce maharin da ya kai hari White House yana da yiwuwar sha’awar fadar tare da yabawa jami’an hukumar DSS kan gaggawa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan tattaunawa domin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da Iran. Trump ya ce tattaunawa ta yi nisa.
Iran ta amince za ta mika tarin sinadarin uranium da aka tace sosai, a yarjejeniyar da aka ce shugaban Amurka Donald Trump ya sanar a yaƙin da ake yi.
Jami'an tsaron sirri na Amurka sun yi musayar wuta da wani mutum da ya yi harbi a kusa da fadar White House. Lamarin ya jawo an tsaurara matakan tsaro.
Labaran duniya
Samu kari