Girgizar kasa mai karfin maki 4.6 ta afku kusa da Tehran a Jamhuriyar Iran, lamarin da ya jawo fargaba a yankunan da ke makwabtaka da babban birnin kasar.
Girgizar kasa mai karfin maki 4.6 ta afku kusa da Tehran a Jamhuriyar Iran, lamarin da ya jawo fargaba a yankunan da ke makwabtaka da babban birnin kasar.
Dubban Isra’ilawa sun gudanar da zanga-zanga domin nuna adawa da gwamnatin Benjamin Netanyahu da kuma hare-haren da Isra’ila ke ci gaba da kai wa kudancin Lebanon.
Rundunar IRGC ta Iran ta yi barazanar kai munanan hare-hare kan sansanonin Amurka da jiragen ruwa idan aka kai hari kan tankokin mai ko jiragen kasuwancin Iran.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sauya kundin tsarin mulkin kasar domin ba da damar harba makamin nukiliya idan aka kashe shi ko aka nakasa shi a hari.
Gwamnatin Turkiyya ta kaddamar da kazamin makami mai dogon zango da zai iya kaiwa zuwa nahiyoyin duniya. Yildirimhan zai iya kai wa mil 3,278 idan aka harba shi.
Gwamnatin Firayim Minista Tarique Rahman ta ayyana hutun Sallar Layya na kwanaki 7 (25-31 Mayu, 2026) tare da amincewa da sabuwar manufar tsaftar banɗaki ta ƙasa.
Tsohon shugaban kasa a Botswana, Festus Mogae, ya yi bankwana da duniya. Marigayin ya mutu ne bayan ya kwashe lokaci yana jinya ta rashin lafiya.
Tsohuwar mataimakiyar shugaban Amurka, Kamala Harris ta zargi Donald Trump da taimaka wa Vladimir Putin ta hanyar sassauta takunkumin Rasha yayin rikicin Iran.
An gurfanar da wasu sojojin kasar Isra'ila uku da wani farar hula daya da hada baki da yi wa Iran leken asiri. Ana zargi sun dauki hotunan wurare za su mika wa Iran.
Gwamnatin kasar Poland ta yi Allah wadai da abin da sojan kasar ISra'ila ya yi na sakawa mutum mutumin mamar Yesu Almasihu sigari a baki. Ta ce hakan bai dace ba sam
Labaran duniya
Samu kari