Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Kasashen Amurka da Jamhuriyar Musulunci ta Iran sun fara tattaunawa a kasar Switzerland. A yayin tattaunawar Amurka ta yi wa Iran wani tayi kan shirin nukiliyarta.
Firaministan Italiya, Giorgia Meloni ta mayar da martani mai zafi ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump. Ta ce ya yi mata karya kan kalaman da ya yi.
Iran ta ce ba za ta amince a tattauna kan shirinta na mallaka da kera makamai masu linzami ba bayan cimma yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi da Amurka da Isra'ila.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna yiwuwar sake kai hari a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce zai yi hakan idan bai gamsu da yarjejeniyar ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan nasarar da ya samu a yaki da Iran. Shugaba Trump ya ce ya samu gagarumar nasara kan gwamnatin kasar.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Isra'ila ta kai sababbin hare-hare a Lebanon yayin da Donald Trump ya soki matakan Benjamin Netanyahu tare da kira da a rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin kasar Equatorial Guinea ta yi murabus. Mataimakin shugaban kasar ya sanar da cewa gwamnatin ta yi murabus kan rashin yin abin a zo a gani.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi Benjamin Netanyahu da gaza yaki da Hezbollah a Lebanon, inda ya ce yana kashe fararen hula da yawa a kasar.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce Isra’ila ba za ta wanzu ba da ba tare da taimakon Amurka da jagorancinsa ba, yayin da sabani ke ƙaruwa kan yarjejeniyar Iran.
An samu jerin abubuwan har guda 18 cikin muhimman yarjeniyoyin da kasashen Amurka suka yi da Iran domin kawo karshen yakin da suka yi a Gabas ta Tsakiya
Labaran duniya
Samu kari