Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Abba Kabir Yusuf ya dauki Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin gwamna a zaben shekarar 2027 mai zuwa. Ya bayyana dalilan daukar matakin ga Kanawa.
Rahotanni sun ce Iran ta wallafa jerin shugabannin kasashen waje 13 da ta ce za a dauki fansa a kansu bayan kashe marigayi Jagoran Koli Ayatollah Ali Khamenei.
Kasar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa matukar sai ta mika wuya sannan za a zauna lafiya, yakinta da Amurka ba zai taba karewa ba, ta ce ta shirya kare kanta.
Babban kwamandan rundunar kare juyin juya hali ta kasar Iran, Birgediya Janar Ahmad Vahidi, ya sha alwashin daukar fansa kan kisan da aka yi wa Ali Khamenei.
Gwamnatin Isra'ila ta hana Babban Muftin Kudus, Sheikh Mohammed Hussein, shiga harabar Masallacin Al-Aqsa na tsawon mako guda bayan tsare shi yau Juma'a.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bar kasar Turkiyya a tsohon jirgi bayan kammala taron NATO. Majiyoyi sun ce hakan na da nasaba da dalilan tsaro.
Gwamnatin Amurka ta gurfanar da mutum 8 da ake zargi sun shirya kashe shugaba Donald Trump, mataimakinsa, Netanyahu, Elon Musk da wasi jami'an Amurka.
Wasu majiyoyi sun sanar da cewa gwamnatin Isra'ila ta sanar da Amurka cewa Iran ta shirya kashe shugaban Amurka Donald Trump domin daukar fansa a kansa.
Gwamnatin Amurka ta fitar da sunaye da hotunan 'yan Najeriya 124 da ta ce za ta kora daga kasar saboda an same su da manyan laifuffuka daban daban.
Gwamnatin kasar Zambia ta tabbatar da hatsarin jirgin mataimakiyar shugaban kasa, Mutale Nalumango, amma ta ce tana cikin koshin lafiya bayan gwaje gwaje.
Rundunar Juyin Juya Halin Musulunci ta Iran (IRGC) ta kaddamar da hare-hare kan Kuwait da wasu kasshe 3 da nufin lalata sansanonin Amurka a Gabas ta Tsakiya.
Labaran duniya
Samu kari