Labaran duniya
Yan sanda a kenya sun kama shugaban kamfanin Binance, Najeem Anjarwalla bayan tserewa daga Najeriya. Ana shirin dawo da shi kasar nan domin ci gaba da shari'a
Jami'ar Southern California ta dauki matakin hana daliba musulma mai suna Asna Tabassum saboda kin jinin Falasdinawa. Jami'ar ta ce ta dauki matakin ne saboda tsaro
Kasar Iran ta yi harbin iska yayin da ta ji fashe-fashe a yankin Isfahan a safiayar Jumu'ah. Majalisar dinkin duniya ta tabbatar da cewa ba a samu barna a yankin ba
Kungiyar tarayyar turai (EU) ta kakabawa Iran sabon takunkumi a wani taro da tayi biyo bayan harin ramuwa da ta kai Isra'ila ranar sabar da ta wuce.
Tin bayan barkewaar rikicin Iran da Isra'ila shugabannin duniya ke gargadi saboda kaucewar kaiwa ga babban artabu a gabar ta tsakiya da zai iya shafan dukkan duniya
Hukumar bada lamuni ta duniya (IMF) ta yi hasashen saukar farashin kaya a Najeriya. Hasashen ya nuna cewa nan da shekarar 2025 ake sa ran saukar farashin
Wani dattijo mai shekaru 70 ya mutu a lokacin da ruwa ya tafi da motarsa a Ras Al-Khaimah na Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) akamakon mamakon ruwan sama.
Kasar saudiyya ta magantu kan labarin da ke cewa ta taimakawa Isra'ila wajen hana jiragen yaki marasa matuka kai mata harin ramuwar gayya, wata majiya ta shaida
Asusun Tallafawa Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya, UNICEF ya bayyana an sace yara sama da 1680 tin bayan satar 'yan makaranta na farko da aka fara a Chibok
Labaran duniya
Samu kari