![Joe Biden da sauran shugabannin Amurka 6 da suka janye daga takarar neman tazarce](https://cdn.legit.ng/images/560x315/df0467e85d8b80a9.jpeg?v=1)
Labaran duniya
![Joe Biden da sauran shugabannin Amurka 6 da suka janye daga takarar neman tazarce](https://cdn.legit.ng/images/560x315/df0467e85d8b80a9.jpeg?v=1)
![Trump ya shiga matsala, Kamala Harris ta kafa tarihi a Amurka da Biden ya janye takara](https://cdn.legit.ng/images/560x315/98c091f702ea1b3d.jpeg?v=1)
![An karfafi masu zanga zanga a Najeriya yayin da kotu ta ba matasan Kenya nasara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e508e32d28844fc3.jpeg?v=1)
![Esther Walson Jack: Muhimman abubuwa 6 kan sabuwar shugabar ma'aikatan gwamnati Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a5c38d2e56b5b265.jpeg?v=1)
![Amurka: FBI ta bankado bayanan mutumin da ya yi yunkurin kashe Donald Trump](https://cdn.legit.ng/images/360x203/88e09568e044b104.jpeg?v=1)
![Donald Trump ya mayar da martani bayan an harbe shi a kamfe, an gano maharbin](https://cdn.legit.ng/images/360x203/5b80bd1e605ff693.jpeg?v=1)
![Ana dab da zabe: An harbi tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump a wani taro a Pennsylvania](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5b80bd1e605ff693.jpeg?v=1)
Ana fargabar an harbi tsohon shugaban kasan Amurka a wani taron kamfen da ya gudana a Amurka, lamarin da ya jawo hankalin duniya baki daya kan lamarin.
![Zanga zanga ta tsananta: Shugaban ƙasa ya kori ɗaukacin ministocinsa ya bar mutum 1](https://cdn.legit.ng/images/190x107/edc789ebb315e5b5.jpeg?v=1)
Shugaban Kenya William Ruto na shirin kafa wata karamar gwamnati bayan korar daukacin ministocinsa bayan shafe makwanni ana zanga-zangar adawa da shirinsa na haraji.
![An tura dan TikTok zuwa gidan yari saboda zagin shugaban kasa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/4c91e91583f26832.jpeg?v=1)
Wani matashi dan kasar Uganda zai kwashe shekara shida a gidan yari bayan an same shi da laifi. Kotu ta same shi da laifin zagin shugaban kasa Yoweri Museveni.
![Rikicin duniya: An kama mutumin da ya ɓoye macizai sama da 100 a wandonsa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6ed5be2fa9c046fe.jpeg?v=1)
Jami'an hukumar kwastam a kasar Sin sun kama wani matashi dauke da macizai 104 yana kokarin safararsu ta barauniyar hanya. Sun bayyana abin da za a masa.
![Wata miyar: Tsadar rayuwa ta sanya shugaban Liberia zaftarewa kansa albashi](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6889bcd0bd440767.jpeg?v=1)
Biyo bayan koken jama'ar Liberia kan matsin tattalin arziki, shugaban kasar, Joseph Boakai ya ragewa kansa albashi saboda matsin da yan kasar ke fuskanta.
![Wuce gona da irin Isra'ila: Isra'ila ta farmaki makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6516597a2b05dc32.jpeg?v=1)
An kawo rahoton da ya bayyana cewa, sojin Isra'ila sun kai farmaki kan makarantar majalisar dinkin duniya a Gaza. Hakan ya kai ga mutuwar mutane da dama.
![Jam'iyyar Labour ta karbe mulkin Birtaniya, Keir Starmer ya zama sabon firaminista](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d73b92c3a26bb7e1.jpeg?v=1)
Jam'iyyar Labour a Ingila ta yi nasarar samun kujeru mafi rinjaye a zaben 'yan majalisa da aka yi a Ingila. Keir Starmer ne ya bayyana a sabon firayim minista.
![Fusatattun matasa sun bankawa ofishin INEC wuta, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e81d197c86c3b0ec.jpeg?v=1)
Wasu fisatattun matasa sun cinnawa ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) wuta a jihar Benue. Matasan dai na yin zanga-zanga ne kan matsalar tsaro.
![An shiga jimami bayan mutum 116 sun rasu a wurin taron addini](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7802cc424f4545ed.jpeg?v=1)
An samu asarar rayuka bayan aukuwar turmutsitsi a wurin wani taron addini a kasar Indiya. Da yawa daga cikin mutanen da suka rasa ransu mata ne da yara.
Labaran duniya
Samu kari