
Labaran duniya







Hadimin shugaban kasa kan Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, ya karyata rahotannin da ke cewa Amurka na zargin Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki, Isa Pantami.

Babban Bankin Najeriya CBN ya ƙaryata zancen da ake yaɗa wa cewa babu kuɗi a Najeriya don saida aka buga sabbi na kimanin 60 biliyan a watan Maris da ya gabata.

Gwamnatin jihar Kwara, ta bada umarnin buɗe makarantu 10 da rikicin hijabi ya shafa a faɗin jihar a watannin baya, ta ce a buɗe su ranar Litinin 12 ga Afrilu.

Hukumar dake yaƙi da cin hanci da rashawa ta Ƙasa, (EFCC), ta bayyana dalilin da yasa hukumar take amfani da Otal ɗin da ta ƙwace daga hannun Sambo Dasuƙi.

Wasu yan bindiga da ba'asan ko su waye ba sun yi awon gaba da wani yaro ɗan shekara 13 a jihar Osun, sun nemi iyalan yaron su biya miliyan N50 kuɗin fansa.

Hukunar shirya jarabawar share fagen shiga makarantun gaba da sakandire (JAMB), ta sanarda fara rijistar jaraɓawar ranar Asabar. Bayanin cike wa cikin sauki.
Labaran duniya
Load more