Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Dan kwallon Morocco da ke taka leda a kungiyar Manchester United ya nuna cewa yana shirin komawa karatn Kur'ani domin ya dawo limami idan ya bar kwallo.
Arsenal ta lashe kofin gasar Firimiya ta Ingila karo na farko cikin shekara 22 bayan Manchester City ta yi kunnen doki da Bournemouth ranar Talata.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya yi magana kan dalilinsa na fasa sayan kungiyar kwallom kafa ta Arsenal da ke a kasar Ingila.
Kamfanin Mercedes-Benz ya kai ƙarar Victor Osimhen gaban ƴan sandan Italiya kan zargin gazawa wajen biyan bashin €90,000 na motar da ya yi hayarta tun 2023.
Hukumar kwallon kafar Afrika ta CAF ta soke nasarar da kasar Senegal ta samu a gasar AFCon ta 2025, inda ta bayyana Morocoo wacce da lashe kofin.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya karbi Lionel Messi da wasu 'yan wasan Inter Miami a White House yayin da ake tsaka da gwabza yaki tsakanin Amurka da Iran.
Messi na iya komawa Galatasaray a matsayin aro domin buga wasa tare da Victor Osimhen; Messi ya buƙaci buga wasanni 12 ne kawai a Istanbul gabanin gasar kofin duniya
Samuel Chukwueze na jimamin rasuwar mahaifiyarsa a yau 29 ga Janairu, 2026; NFF da NSC sun jajanta masa bayan wannan babban rashi da ya samu iyalan dan wasan.
'Yan wasan Najeriya sun fi kowace kasa zama ta 3 a gasar zakarun Afrika da ake yi a Afrika. Najeriya ta zamo ta 3 har sau takwas a gasar zakarun Afrika na AFCON.
Wasanni
Samu kari