Ndidi zai rasa wasan Morocco saboda katin gargaɗi; Osimhen ya sha alwashin doke mai masaukin baki a wasan kusa da na ƙarshe na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Ndidi zai rasa wasan Morocco saboda katin gargaɗi; Osimhen ya sha alwashin doke mai masaukin baki a wasan kusa da na ƙarshe na AFCON ranar 14 ga Janairu, 2026.
Shugaba Bola Tinubu ya aike da wakilai zuwa kasar Morocco domin ƙarfafa gwiwar 'yan Super Eagles, tare da miƙa kyaututtuka gabanin wasan AFCON 2025 da Tanzania.
Dan wasan tsakiya na Besiktas, Wilfred Ndidi, ya zama sabon kyafin din tawagar Super Eagles. Nadinsa na zuwa ne yayin da Najeriya za ta fafata a gasar AFCON.
Yayin da ake shirin fara AFCON 2025/2026, akwai fitattun ‘yan wasan Afirka irin su Mohamed Salah, Didier Drogba da suka yi fice amma ba su taba lashe kofin AFCON ba.
Kyaftin din tawagar kwallon kafa ta Najeriya watai Super Eagles, Ahmed Musa, ya yi ritaya. Ahmed Musa ya yi ritaya daga buga wasannin kasa da kasa.
Kocin Super Eagles ya fitar da jerin ƴan wasa 54 da ke da damar wakiltar Najeriya a gasar AFCON cikin wannan wata, inda daga bisani za a zaɓi 28 da suka fi cancanta.
Lionel Messi ya zarce Ferenc Puskás, inda yanzu ya zama dan wasan da ya fi kowa yawan kwallayen da ya ba da aka zura a raga a tarihin kwallon kafa.
Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta fafata a gasar kofin duniya daga 1994 zuwa 2025. Najeriya ta fafata a 1994, 1998, 2022, 2010, 2014, da kuma 2018.
Kocin Najeriya, Eric Chelle ya ce kasar DR Congo ta yi tsafi da wani ruwa kafin ta samu nasarar doke Super Eagles a wasan neman shiga gasar Kofin Duniya.
Najeriya ta wuce matakin play-off bayan doke Gabon, yanzu za ta kara da DR Congo. Tana bukatar yin nasara a wasa ɗaya ko biyu kafin shiga gasar cin kofin duniya.
Wasanni
Samu kari