Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Matatar Dangote da Legas ta kara farashin man fetur da N65 a kowace lita, abin da ya kai farashin daga N1,200 zuwa N1,265 kan yiwuwar karin farashin mai.
Dan wasan barkwanci AY Makun ya ce ya daina zuwa coci saboda rade-radin da ake yi kansa, yana mai tambayar ko coci ta daina zama mafakar masu neman gafara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba wa dattijon Arewa tilo da ya saura cikin masu fafutukar neman yancin kan Najeriya, Tanko Yakasai bayan cika shekara 100.
Rahoton da Google ya fitar na abubuwan da aka fi bincike a manhajarsa a 2025 ya nuna Sanata Natasha Akpoti ce aka fi karanta labaranta, sai su Muhammadu Buhari.
Gwamnatin Enugu ta kama ango da iyayensa, iyayen amarya da mai dalilin aure biaa aurar da yarinya yar shekara 13, kuma sun tilasta mata auren duk ba ta so.
Shahararren ɗan wasan Nollywood, Odira Nwobu, ya rasu a Afirka ta Kudu yana da shekara 43, lamarin da ya tayar da cece-kuce da alhini a Najeriya.
Sanata Okey Ezea da wasu 'yan majalisar tarayya biyar sun mutu a cikin watanni 18 da suka wuce, wanda ya haifar da babban jimami a majalisar tarayyar Najeriya.
Wata mata ta bayyana yadda wani mutumin Arewa ya dawo mata da wayarta ta iPhone da ta ɓata lokacin sauka daga keke a kasuwa cikin dabara da gaskiya.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
Shahararren mawakin Afrobeats, David Adeleke wanda aka fi sani da Davido, ha cire kudi masu kauri ya sayawa matarsa mota ta alfarma. Ya nuna farin ciki sosai.
Wani magidanci, Mista Ishaku Joseph ya maka saurayin diyarsa, Yunana Zock a kotu jam tuhumar kwashe kudin gadon matarsa, wacce ta bar duniya kwanakin baya.
Mutane
Samu kari