Kai Tsaye: Sakamakon Zaben Gwamnan Jihar Ekiti Ya Fara Fitowa daga Mazabu
PDP ta lashe rumfar zabe a Ekiti
Dan takarar PDP, Wole Oluyede ya samu nasara a rumfar zabe ta 002 da ke mazabar Ugele/Akoru a karamar hukumar Ikere a zaben gwamna da ake yi a Ekiti.
Rahoton Punch ya ce Oluyede ya samu kuri'u 119 yayain da Gwamna Biodun Oyebanji mai neman wa'adi na biyu a APC ya samu kuri'u 113.
PU011 ward 06, Oko-Agba, karamar hukum Ijero LGA
APC: 117
ADC: 9
PDP: 8
Atiba/Aafin ward 01, PU009, karamar hukumar Ikere
APC: 56
PDP: 82
YPP: 2
LP: 1
AAC: 1
PU 03, Ward 06, karmar hukumar Ekiti ta Yamma
ADP: 1
ADC: 2
AAC: 1
APC: 326
PU19, ward 7, karamar hukumar Ado-Ekiti
APC: 57
PDP: 2
PU: 001, mazabar Ado 'D' Ijigbo, Karamar Hukumar Ado-Ekiti
Sakamakon zabe daga Rumfar Zabe ta 001, Makarantar Firamare ta St. Michael, Mazabar Ado 'D' Ijigbo, Karamar Hukumar Ado-Ekiti
APC – 297
PDP – 89
ADC – 9
APGA – 3
Accord – 2
ZLP – 2
LP – 1
NNPP – 1
An fara daura sakamakon zabe
Rahoto ya gabata cewa an fara daura sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti a shafin iRev kamar yadda hukumar INEC ta saba.
Legit Hausa ta fahimci an daura 20% na sakamakon da kimanin karfe 5:00 na yammacin Asabar.