Kai Tsaye: Sakamakon Zaben Gwamnan Jihar Ekiti Ya Fara Fitowa daga Mazabu

All posts
Key Events
Analysis
Exclusive
4 Posts
Sort by

PDP ta lashe rumfar zabe a Ekiti

Dan takarar PDP, Wole Oluyede ya samu nasara a rumfar zabe ta 002 da ke mazabar Ugele/Akoru a karamar hukumar Ikere a zaben gwamna da ake yi a Ekiti.

Rahoton Punch ya ce Oluyede ya samu kuri'u 119 yayain da Gwamna Biodun Oyebanji mai neman wa'adi na biyu a APC ya samu kuri'u 113.

Ahmad Yusuf avatar
daga Ahmad Yusuf

PU011 ward 06, Oko-Agba, karamar hukum Ijero LGA

APC: 117

ADC: 9

PDP: 8

Atiba/Aafin ward 01, PU009, karamar hukumar Ikere

APC: 56

PDP: 82

YPP: 2

LP: 1

AAC: 1

PU 03, Ward 06, karmar hukumar Ekiti ta Yamma

ADP: 1

ADC: 2

AAC: 1

APC: 326

PU19, ward 7, karamar hukumar Ado-Ekiti

APC: 57

PDP: 2

Ahmad Yusuf avatar
daga Ahmad Yusuf

PU: 001, mazabar Ado 'D' Ijigbo, Karamar Hukumar Ado-Ekiti

Sakamakon zabe daga Rumfar Zabe ta 001, Makarantar Firamare ta St. Michael, Mazabar Ado 'D' Ijigbo, Karamar Hukumar Ado-Ekiti

APC – 297

PDP – 89

ADC – 9

APGA – 3

Accord – 2

ZLP – 2

LP – 1

NNPP – 1

Muhammad Malumfashi avatar
daga Muhammad Malumfashi

An fara daura sakamakon zabe

Rahoto ya gabata cewa an fara daura sakamakon zaben gwamnan jihar Ekiti a shafin iRev kamar yadda hukumar INEC ta saba.

Legit Hausa ta fahimci an daura 20% na sakamakon da kimanin karfe 5:00 na yammacin Asabar.