Breaking
Breaking
Kwana 3 kafin zabe, INEC ta ƙara sunan ɗan takara 1 a zaben gwamnan jihar Osun
Hukumar INEC ta ƙara ɗan takarar jam'iyyar SDP, Francis Ajala, cikin zaɓen gwamnan Osun bayan hukuncin kotu, inda jam’iyyun da za su fafata suka koma 15.