Breaking
Breaking
Ekiti: Zaben gwamna ya zo da zafinsa, an kona ofishin yan sanda kurmus
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Kayode Fayemi, ya yi Allah-wadai da kona ofishin ‘yan sanda a Isan-Ekiti, yana mai cewa lamarin ba shi da alaƙa da zaɓe.