Breaking
Breaking
Za a yi zaɓen fitar da gwani domin sauya ɗan takarar gwamna a Gombe, Nasarawa
Jam'iyyar SDP ta sanar da hukumar INEC shirin gudanar da sabon zaben fidda gwani a Gombe da Nasarawa domin maye gurbin ’yan takarar da suka janye.