
Hausa







Shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya, shiyar karamar hukumar Billiri a jihar Gombe, John Joseph, ya bukaci al'ummar Musulman garin su yafe musu bisa rikicin.

Wani tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana cewa, akwai wasu manyan da suka yi hayar 'yan bindigan da suka addabi mutane a kokarinsu na bata mulkin Jonathan.

Kwamishinan yan sanda jihar Zamfara, CP Abutu Yaro ya bayyana cewa kimain dalibai 317 ne masu garkuwa da mutane suka sace daga makarantar GGSS da ke Jangabe.

Ƙasashen Afirka ta Kudu da Indiya na kan samar da magungunan kuma sun nuna buƙatar hakan a taron Ƙungiyar Kasuwanci ta Duniya wanda hakan ake ga zai taimaka

Kungiyar musulunci na kare hakkin bil adama, Muslim Rights Concern, MURIC, ta koka kan cewa babu wani musulmi bayarabe da ya taba zama shugaban Nigeria tun da k

Yan bindiga sun yi garkuwa da akalla dalibai 1,140 cikin shekaru bakwai a Najeriya a hare-hare mabanbanta da suka kai makarantunsu a wasu jerin jihohin kasar.
Hausa
Load more