
Hausa







Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun kashe wata mata mai cikin watanni 8 kuma ma'aikaciyar lafina a titin Kaduna zuwa Birnin Gwari bayan bude wuta a motar haya

Mun kawo labarin wasu Masoya da su ka tuna soyayyar da su ka caba a Twitter. Wadannan ‘Yan mata sun tuna da tsofaffin Samari da su ka yi, wanda yanzu sun rabu.

An saka 'yan majalisar jihar Kogi gaba da caccaka bayan zagayen jihohi da suka yi suna nemawa gwamna Yahaya Bello goyon baya daga jama'a domin fitowa takara.

Rundunar 'yan sandan ta samu gagarumar nasara a yaki da ta'addanci a jihar Katsina bayan ta yi bajakolin dumbin 'yan bindiga da tarin makamansu da suka shiga ha

Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da daukar fiye da matasa 30,000 aiki wanda za su samu horo kan harkokin noma, yadda za su duba samfurin kasa tare da gwajin s

Kyaftin din Super Eagles Ahmed Musa ya shirya tsaf don komawa kungiyar kwallon kafa ta West Bromwich Albion a wata yarjejeniya ta takaitacciya a shekarar nan.
Hausa
Load more