Breaking
Breaking
Tinubu ya yi sababbin nade nade, mutane 9 sun samu manyan mukaman gwamnati
Shugaba Tinubu ya naɗa Adesayo Michael a matsayin shugaban NEMSA da Magaji Aliyu a matsayin shugaban SHESTCO. Ya kuma aika sunayen kwamishinonin RMAFC zuwa majalisa.