Breaking
Breaking
Lamari ya baci: 'Yan ta'addan Boko Haram sun sace dalibai da dama a Borno
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.