Breaking
Breaking
Ma'aikatar bogi: Atiku ya tsoma baki, ya ba Tinubu wa'adi don gano gaskiya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.