Breaking
Breaking
Saudiyya ta ja kunnen Iran, ta faɗi illar rikita Gabas ta Tsakiya
A labarin nan, za a ji Saudiyya ta bayyana wanda zai fi asara idan Iran ta matsa da kai hare-hare zuwa ƙasashen Gabas ta Tsakiya a yankinta da Amurka da Isra'ila.