Breaking
Breaking
NDC: Jam'iyyar su Kwankwaso ta fitar da kudin fom din takarar 2027
Shugabannin jam'iyyar NDC da Rabiu Kwankwaso da Peter Obi ke ciki ta fitar da kudin fom ga masu son shiga takarar shugaban kasa, gwamna da 'yan majalisa a 2027.