Breaking
Breaking
Kwankwaso ya yi karin haske kan jita jitar koma wa NDC da Obi domin yin takara
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.