Breaking
Breaking
Wata sabuwa: Tun kafin lokaci, an kammala tsara wanda zai lashe zaben shugaban ƙasa a 2027
Ministan FCT Nyesom Wike ya ce an riga an kammala zaɓen 2027, yana mai cewa sauye-sauyen siyasa a Najeriya na ƙara ƙarfafa goyon bayan Shugaban Ƙasa Bola Tinubu.