Breaking
Breaking
Lokaci ya yi: Tsohon gwamna a Najeriya, Alhaji Ibrahim Idris ya rasu
Tsohon Gwamnan Jihar Kogi,Alhaji Ibrahim Idris, ya rasu yana da shekaru 77 a birnin Landan na Birtaniya, bayan ya shafe shekaru tara yana mulkin jihar.