
Siyasa







Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya yi magana kan hadakar jam'iyyun adawa inda ya ce haɗin gwiwar Atiku, El-Rufai da Obi ba za su iya kayar da APC ba.

Sanata Barau Jibrin ya samu goyon bayan masu shirya shirin dogon zango na Dadinkowa a Abuja. Dalhatu Musa Dakata da aka fi sani da Nuhu Kansila ya jagorance su.

A makon da ya gabata, tsohon gwamnan Ribas kuma Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya samu nasarori da dama, wadanda za su girgiza jam'iyyarsa ta PDP.

Jam'iyyar NNPP karkashin jagorancin Agbo Major ta bayyana cewa yarjejeniyarta da ƴan Kwankwasiyya ta kare bayan kammala zaben shugaban kasa na 2023.

Kungiyar gwamnonin Najeriya ta yi magana kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara da Bola Tinubu ya yi a makon da ya wuce. Sun fadi dalilin yin shiru kan lamarin.

Jam'iyyar APC mai mulki a kasa ta gargadi gwamnatin Kano da cewa za ta iya jawo wa kanta dokar ta baci da irin furucin da ta yi a kan Hafsa Ganduje.

Kungiyar matasan Ijaw ta maka Bola Tinubu a kotun ECOWAS kan dakatar da gwamna Siminalayi Fubara. An nemi kotu ta ci taran Tinubu dala miliyan 10 kan Fubara.

Yayin da wasu ke ta yada jita-jita kan halin da dakataccen gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara ke ciki, kakakinsa ya tabbatar da cewa mai gidansa yana lafiya.

Karamin Ministan gidaje da raya karkara, Yusuf Ata ya caccaki hadakar Atiku Abubakar, Nasir El-Rufa'i da Peter Obi da adawa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Siyasa
Samu kari