
Siyasa







Zaben Kano, Ogun Da Kaduna Ya Kamata Hukumar Zabe Ta Kasa INEC su Duba Sakamakon da Suka Ayyana Abba Kabir Yusif A Matsayin Zababben Gwamnan Jihar Kano Mai Jira

Fadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar cewa Shugaba Muhammadu Buhari yace ba zai mika mulki ga zababben shugaban kasa Bola Tinubu ba a ranar 29 ga watan Mayu

Ibrahim Shehu Shema wanda bai taba barin Jam’iyyar PDP ba, yana tunanin sauya-sheka. Shema ya soki canza shugabannin PDP na Katsina da dakatar da su da aka yi.

A yau Juma'a 24 ga watan Maris ne kotun daukaka kara dake zamanta a FCT ta yanke hukunci kan zaben gwamnan jihar Osun inda ta bawa Ademola Adeleke na PDP nasara

Mansur Ibrahim Sokoto ya yi wa Dr. Lawal Dauda Dare nasiha bayan ya ci zabe, Shehin ya fada masa ka da ya yi wasa da zikirori da neman addu’o’i na neman taimako

Dan Takarar gwamnan jihar Kaduna a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Redemption Party (PRP), Hayatudden Lawal Makarfi, ya taya Uba Sani murnar lashe zabe.
Siyasa
Samu kari