
Siyasa







Wasu 'yan daban sun kai farmaki kan tawagar kamfen din Gwamna Makinde na jihar Oyo.Sun dinga jifa tare da harbi inda suka lalata wasu daga cikin motocin kamfen.

Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar NNPP mai kayan marmari ya bukaci yan Najeriya da su zabi nagartattun shugabanni a zaben 2023.

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai taba cewa zai kira taro ko ya hito gaban kamara ya faɗi wanda zai marawa baya a zaben shugaban kasa ba.

Wani rahoto dake zuwa ya ce Aisha Buhari, matar shugaban kasa ta amince da ikirarin Gwamna El-Rufai na cewa akwai na kusa da Buhari da ke yi wa Tinubu manakisa.

Gwamnatin tarayya ta musanta ikirarin El-Rufai na cewa akwai wasu a fadar Buhari da ke zagon kasa ga Tinubu.Yace Buhari ya mayar da hankali wurin zaben gaskiya.

Abokin tafiyar Muhammadu Buhari yana yakar APC a zabe, yana goyon bayan wani ‘Dan takaran. Ibikunle Amosun ya ce murdiya aka yi har APC ta lashe zaben 2019.
Siyasa
Samu kari