Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Sanata Garba Musa Maidoki, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC ta ci amanarsu kan zaben fitar da gwani.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta samu nasarar zaben gwamnan jihar Ekiti. Kafin wannan nasara ta samu wasu nasarori a mulkin Shugaba Bola Tinubu.
Tsohon shugaban kungiyar CAN, Fasto Ayo Oritsejafor ya ce Shugaba Bola Tinubu ya gaza wajen jagoranci, don haka bai kamata ya sake neman mulki a 2027 ba.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Garba Maidoki, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC mai mulki zuwa jam'iyyar ADC mai adawa.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Jam'iyyar PRP ta ayyana labarin ca ake yadawa cewa Sanata Rabiu Kwankwaso ya sagi fom 69 na takara a cikinta, a matsayin mara tushe balle makama.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya gabatar da dan takarar gwamnan jihar na jam'iyyar APC, Jamilu Isiyaku Gwamna, ga Shugaba Bola Tinubu.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Tsohon hadimin gwamnan jihar Gombe, Aliyu Musa, ya sauya sheka daga jam'iyyar APC zuwa PDP. Ya nuna goyon bayansa ga takarar Farfesa Isa Ali Pantami.
Siyasa
Samu kari