A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana takaici a kan yadda rashin gyara dokar zabe zai kawo cikas a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana takaici a kan yadda rashin gyara dokar zabe zai kawo cikas a 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya karbi bakuncin gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde da yammacin ranar Alhams, sun shiga ganawar sirri a fadar shugaban kasa.
Tsagin jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi tsokaci kan sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC. Ta bukaci ya fara yin murabus daga zama mambanta.
Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a, Jide Ojo, ya yi magana kan abubuwan da za su iya sanya Peter Obi ya fice daga jam'iyyar ADC kafin babban zaben shekarar 2027.
Wasu masu ruwa da tsakin APC a Kano sun hango cewa ba za a masu adalci ba idan jagoran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya sauya sheka tare da Gwamna Abba Kabir.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi magana kan magoya bayan Peter Obi da magoya bayansa da ke magana kan tikitin ADC a zaben 2027.
Tsohon mai bai wa shugaban kasa shawara, Hakeem Baba-Ahmed, ya ce ADC za ta fuskanci rikici idan Atiku Abubakar ya samu tikitin takarar shugaban kasa a 2027.
Dan siyasa Aminu Lawal Sufi ya bayyana damuwa akan dambarwar siyasar Kano da rabuwa da Rabiu Kwankwaso, yana jaddada hakan alheri ne ga Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Mai magana da yawun gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya ce har yanzu Abba Kabir Yusuf bai yanke matsaya kan sauya sheka ba amma ana tattaunawa.
Jam’iyyar PDP ta bayyana tikitin shugabancin kasa na 2027 a bude ga masu sha’awar daga Kudancin Najeriya, ciki har da Goodluck Jonathan, tare da tsari mai adalci.
Hadimin gwamnan Kano, Sanusi Bature D-Tofa ya tabbatar da cewa babu matsala tsakanin Abba Kabir da Rabiu Kwankwaso, yana jaddada cewa alakar su ta dade da siyasa.
Siyasa
Samu kari