Tsohon shugaban jami'ar taratta ta Ilorin (UNILORIN), Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu yana da shekaru 68 a duniya, an ce lafiyarsa kalau a daren Juma'a.
Tsohon shugaban jami'ar taratta ta Ilorin (UNILORIN), Farfesa AbdulGaniyu Ambali ya rasu yana da shekaru 68 a duniya, an ce lafiyarsa kalau a daren Juma'a.
Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta ce ADC, NDC da sauran jam’iyyun adawa na koyon darussa daga tsarin dimokuradiyyar cikin gida da take aiwatarwa.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama Ifechukwu Dennis, wanda ake zargi da ƙirƙirar muryar bogi ta amfani da fasahar AI tare da danganta ta ga Shugaba Bola Tinubu.
Jam'iyyar PDP ta gamu da koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu 'yan majalisa guda hudu daga jihar Bauchi sun sanar da ficewarsu daga PDP zuwa jam'iyyar APM.
Jigo a jam'iyyar ADC, Kenneth Okonkwo ya ce goyon bayan Peter Obi a zaben shugaban kasa na 2027 na iya taimaka wa Bola Tinubu kai tsaye ko a kaikaice.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci matasan Najeriya su guji rarrabuwar kawuna ta ƙabila da addini, su rungumi haɗin kai.
Jam’iyyar ADC a Zamfara ta ce ɗan takararta na gwamna, Mahadi Aliyu Mohammed, bai janye daga takarar 2027 ba kamar yadda ake yaɗawa a kafafen sada zumunta.
A labarin nan, za a ji Omo-Agege da ke takarar sanata a jam'iyyar ADC ya bayyana dalilan da suka jawo ya ke ƙaunar wasu daga ikon manufofin Bola Tinubu har yanzu.
A labarin nan, za a ji cewa makusantan tsohon shugaban kasa sun bayyana cewa Goodluck Jonathan ba shi da niyyar tsayawa takara a babban zabe mai zuwa.
Wani kusa a jam'iyyar ADC, Eze Chukwuemeka Eze ya ce tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya cancanci zama abokin takarar Alhaji Atiku Abubakar.
Siyasa
Samu kari