Siyasa
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Imo, Gerald Irona, ya sanar da yin murabus dinsa daga jam'iyyar PDP. Wasu jiga-jigan jam'iyyar guda hudu sun fice daga cikinta.
Rahoton da kasar Amurka ta fitar a kan zaben 2023 a Najeriya ya nuna cewa an samu kura-kurai da dama ciki har da amfani da addini wurin dakile mata
Daga cikin masu neman takarar kujerar gwamnan jihar Ondo karkashin PDP, tsohon mataimakin gwamnan jihar, Agboola Ajayi ya lashe tikitin takarar jam'iyyar.
Wasu jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a shiyyar Arewa ta Tsakiya, sun bukaci Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga shugabancin jam'iyyar.
Daruruwan matasa sun mamaye sakatariyar APC a birnin Tarayya Abuja inda suke neman shugaban jam'iyyar, Abdullahi Umar Ganduje ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Yayin da ake kara samun sabani tsakanin gwamnan Ribas, Fubara, da Wike, kwamishinoni hudu sun yi murabus daga aiki. Sun kuma bayyan dalilan da suka sa su ajiye aikin
Siyasar jihar Imo ta sake daukar zaf yayin da jiga-jigan PDP ke ci gaba da ficewa daga jam'iyyar. Na baya-bayan nan shine shugaban jam'iyyar wanda ya yi murabus.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta sanya yau Alhamis 25 ga watan Afrilu a matsayin ranar gudanar da zaben fidda gwani inda ta ware daliget 627 domin yin zaɓe a jihar.
Siyasa
Samu kari