Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
Tsoffin sojojin Najeriya sun shirya zanga-zanga a Abuja kan rashin karin fansho, yayin da aka jibge jami’an tsaro a Ma’aikatar Tsaro da ke birnin tarayya.
Davido ya bayyana cewa manya sun matsa masa lamba ya goge sakonnin zaben Osun a X, amma ya ki har sai da INEC ta sanar da Adeleke a matsayin wanda ya yi nasara.
Jaruma Doris Ogala ta bayyana aniyarta ta neman kujerar gwamnan jihar Abia a 2027, tana mai cewa kiran Allah ne ya sa ta shiga takarar domin kawo sauyi.
Atiku Abubakar ya bayyana yadda ya ƙi Bola Tinubu a matsayin mataimakinsa saboda adawarsa da tikitin Musulmi da Musulmi, tare da bayyana sharudɗan hadewa da Buhari.
Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, ya fito fili ya musanta jita-jitar cewa ya ƙulla yarjejeniyar siyasa da ADC domin murƙushe jam’iyyar APC a zaɓen da aka kammala.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Ministan birnin Abuja, Nyesom Wike ya ce da Bola Tinubu ya so APC ta lashe Osun, da ya taimaka masa, sannan ya ce zaɓen 2027 zai fi sauƙi ga shugaban ƙasa.
Jonathan Vatsa ya bukaci Tinubu ya sauya salon mulkinsa tare da komawa ga talakawa, yana mai cewa zaben Osun gargadi ne ga APC kafin zaben shekarar 2027.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce Tinubu zai fi samun saukin lashe zaben 2027 fiye da 2023, yayin da ya ce adawa ta raunana saboda sauya sheka da rarrabuwa.
Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya ba da umarnin rushe dukkan gidajen da aka gina a hanyoyin ruwa a Abuja ba tare da kyalewa ko wani jigon siyasa ba.
Jam'iyyar ADC ta ce ta yi haɗin gwiwa da Accord domin kayar da APC a zaɓen Osun, inda Bolaji Abdullahi ya ce haɗin kan adawa na iya kayar da APC a 2027.
Siyasa
Samu kari