
Siyasa







Kotun sauraran kararrakin zaben a Nasarawa ta rusa zaben Gwamna Abdullahi Sule inda ta tabbatar da David Ombugadu na jam'iyyar PDP a matsayin wanda ya lashe zabe.

Tsohon shugaban jam'iyyar All Progressives Congress na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu ya yi magana a karon farko tun bayan da ya yi murabus daga kujerarsa.

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaɓen 2023, Peter Obi, ya yi wa Shugaba Tinubu shaguɓe kan kan takardun bayanan karatunsa na jami'ar CSU.

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya yi magana kan nasarar da ya samu a kotun zaɓen gwamnan jihar. Gwamnan ya yaba da hukuncin kotu inda ya shawarci ƴan adawa.

Ɗan takarar ɗan majalisar dokokin jihar Delta a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Labour Party (LP), ya koka kan yadda ya kasa biyan basussukan da ya ci a lokacin zaɓe.

An shawarci jam’iyyar NNPP da gwamnatin jihar Kano da aka tsige da su shirya ma wani zaben a nan da shekaru hudu masu zuwa maimakon barazana ga bangaren shari’a.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Sokoto ta tabbatar da nasarar da gwamna Ahmed Aliyu na jam'iyyar APC ya samu a zaɓen gwamnan jihar.

An hana wasu kafafen yada labarai masu zaman kansu shiga harabar kotu domin yanke hukuncin karshe na kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Sokoto.

Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen gwamnan jihar Taraba ta tabbatar da nasarar gwamna Agbu Kefas na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar.
Siyasa
Samu kari