'Yan ta'adda sun harbi wani manajan Polaris Bank a harabar FUTO da ke Imo, yayin da ’yan bindigar da ake zargi da garkuwa suka sace ɗalibai mata biyu.
'Yan ta'adda sun harbi wani manajan Polaris Bank a harabar FUTO da ke Imo, yayin da ’yan bindigar da ake zargi da garkuwa suka sace ɗalibai mata biyu.
Yunkurin G-100 na tsayar da dan takarar shugaban kasa kafin 2027 na iya fuskantar sabon cikas bayan Atiku Abubakar, Peter Obi da Seyi Makinde sun dage kan aniyarsu.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APM, Gwamna Seyi Makinde, ya yi watsi da batun dawo da tallafin man fetur, ya ce an ma kalamansa gurguwar fahimta.
Adewole Adebayo ya ce ya san kura-kuran gwamnatin Bola Tinubu, amma ba zai zargi shugaban ƙasar ba idan ya gaje shi a matsayin shugaban ƙasa a 2027
NNPP ta gargadi NDC da Peter Obi kan zaɓen Rabiu Kwankwaso a matsayin mataimaki, tana zargin zai iya juya musu baya kamar yadda ta ce ya yi mata.
Dan takarar shugaban kasa na NDC, Peter Obi, ya bayyana cewa takwaransa na jam'iyyar adawa ta APM kuma gwamnan Oyo, Seyi Makinde, ya cancanci zama shugaban Najeriya.
Kotun sauraron karafe-korafen zaben gwamnan jihar Osun ta manna kararraki biyu da jam’iyyun APC da PDP suka shigar gabanta kan nasarar Gwamna Ademola Adeleke.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya halarci taron kaddamar da yakin neman zaben dan takarar APM a zaben shugaban kasa na 2027, Seyi Makinde.
Jigon APC ya zargi 'yan adawa da amfani da wata shari'a karkashin dokar neman bayanai ta Amurka (FOIA) da ta shafi Shugaba Bola Tinubu wajen neman biyan bukatu.
Wani jigo a jam'iyyar PDP, Lere Olayinka, ya ce babban zaben shugaban kasa na shekarar 2027 zai fi wa Bola Ahmed Tinubu sauƙin samun nasara fiye da zaben 2023.
Sarakunan gargajiya a Jihar Yobe sun nuna cikakken goyon bayansu ga takarar Alhaji Baba Malam Wali na gwamna, gami da amincewa da tazarcen Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Siyasa
Samu kari