
Siyasa







A kan hanyarsa ta zama shugaban kasar Najeriya, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya fuskanci tarin kalubale da matsaloli da suka zama barazana ga burin da ya dade yan.

Tun bayan rantsar da sababbin shugabanni a ranar 29 ga watan Mayu da ya gabata, tsofaffin gwamnoni da dama suka fara fuskantar kalubale daga sababbin gwamnonin.

Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a jihar Kogi, ta zaɓo malamin makarantar firamare, a matsayin ɗan takarar ta na muƙamin mataimakin gwamna a jihar.

PDP ta fara ganin haske yayin da fusatattun gwamnoninta suka nuna shirinsu na yin sulhu da Atiku da sauransu amma Dino ya gindayawa Seyi Makinde sharadi 1.

Akwai sabon rikici da ya kunno kai tsakanin tsohon gwamnan APC da sabon gwamnan PDP a jihar Zamfara inda Lawal ke ci gaba da kwancewa Matawalle zani a kasuwa.

Bayanai sun billo daga ganawar da aka yi tsakanin Atiku Abubakar, wanda ya riki tutar PDP a zaben 2023, Seyi Makinde, magajin Wike da sauran shugabannin PDP.
Siyasa
Samu kari