
Wani malamin addinin kirista ɗan asalin jihar Kogi, Fasto Adejola Babagbemi ya bayyana shirinsa na tsayaws takarar ɗan Majalisar Wakilai a mazaɓar Yagba.
Wani malamin addinin kirista ɗan asalin jihar Kogi, Fasto Adejola Babagbemi ya bayyana shirinsa na tsayaws takarar ɗan Majalisar Wakilai a mazaɓar Yagba.
Shugaban APC, Abdullahi Umar Ganduje ya ce suna daf da karbar wani gwamnan adawa zuwa APC. Ganduje ya fadi dalilin da ke sanya 'yan PDP komawa APC a Najeriya.
Tsohon hadimin Goodluk Jonathan, Reno Omokri ya ce burisa sh ne yin sulhu tsakanin Atiku Abubakar da Bola Ahmed Tinubu. Reno ya ce Atiku ya taimake shi sosai.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nuna jin dadi da maraba da sauyin sheka da ke faruwa cikin APC, yana kuma fatan karin ‘yan adawa za su bi sahu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan batun maida Najeriya karkashin jam'iyya daya. Ya nuna cewa 'yan adawa sun rasa madafa a siyasar kasar nan.
Yayin da Sanata Godswill Akpabio ya yi magana kan tsige shugaban kasa, shugabannin majalisar tarayya sun amince Tinubu ya yi tazarce a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno na Akwa Ibom ya shawarci kwamishinoni da masu mukami a gwamnatinsa su koma APC tare da shi ko su yi murabus.
Duk da ya sha musanta batun, an wayi gari da fastocin takarar shugaban kasa na gwamna Seyi Makinde, wasu matasa ne sun manna su a wurare daban-daban a Kano.
A Najeriya musamman da ake tunkarar shekarar 2027 da za a gudanar da zabe, yan siyasa da dama sun sauya sheka daga jam'iyyunsu zuwa wasu domin biyan buƙatar kansu.
Dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Enugu, Hon. Sunday Umahia ya sauya sheka daga LP zuwa jam'iyyar APC a hukumance, ya ce ba zai zauna a LP ba.
Siyasa
Samu kari