Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
A labarin nan za a ji cewa wani matashin APC ya bar gwamnati mai-ci, ya tafi neman gwamnati a zaben 2023. Sahabi Sufiyan ya koka a kan mulkin APC, zai iya shia ADC.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
A labarin nan za a ji cewa diyar Buba Galadima, Zainab ya bayyana irin nadamar da ta A CEWARTA, APC ta gaza cika alkawuran da ta dauka ga yan Najeriya.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Wata kungiyar yan APC ta bayyana cewa duba da dalilai 10 da ta rubuta a wasika, babu bukatar a bar Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya shigo jam'iyyar.
A labarin nan, za a ji an bankaɗo wani sako a shafin sada zumunta da ake zargin Shugaban INEC na kasa, Joash Amupitan ke ya wallafa da ne nuna goyon baya ga APC.
A labarin nan, za ji cewa Hon Nur Khalil wanda babban jigo ne a NNPP reshen jihar Katsina ya sanar da ficewa daga jam'iyyar tare da bayyana shirinsa a siyasar jihar.
Ismail Omar Guelleh da ya shafe shekaru yana mulki tun 1999 ya lashe zabe karo na 6 a jere. hukumar zabe ta kasar ta ce Ismail Guelleh ya samu mafi yawan kuri'u.
Siyasa
Samu kari