Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce gwamnonin da ke dogaro da karfin gwamnati da magudin zabe domin sake lashe zabe a 2027 za su fuskanci rashin nasara.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Kungiyar BMO ta caccaki Olusegun Obasanjo akan ikirarin da ya yi na cewar Atiku ya zarce shugab Buhari nesa ba kusa ba. Kungiyar BMO ta ce maganar da tsohon shugaban kasar ya yi tamkar tastuniya ce, wacce ba ta da gindi bare tush
kyaftin Valentine Strasser shi ne wanda ya yi shugaban kasa mafi kankanta a Afirka ta Yamma, Kyaftin din ya hau mulki ta hanyar yin juyin mulki a shekarar 1992, a lokacin da ya ke da shekaru 25 a duniya, an tunbuke shi...
A yadda kungiyar ta tsara shine, duk lokacin da iyaye su ka kawo robobi da darajarsu ta kai rabin kudin makarantar yaro, to kungiyar za ta biya rabi, sai iyayen su biya rabi. A Najeriya akan yi wa jarirai amfani da kunzugu ko...
Babban Darektan likitoci na asibitin koyarwa dake jami’ar Yobe, Damaturu, Dr. Baba Waru Goni, ya ce asibitinsu ta fara gudanar da aikin wanke koda ga yan asalin jihar a kyauta kamar yanda gwamnan jihar Yobe, Ibrahim Gaidam ya yi
Kungiyar zaurawa a jihar Jigawa ta fara wayar da kan matan da suka rabu da mazajensu a jihar su shigo kungiyar domin hada kai da sauran zaurawa da kuma magana da murya daya. A lokacin da ta ke bayar da sanarwan a jiya Talata a kar
Rundunar soji ta ce za a mayar da dajin Sambisa ya zamo wajen yawon bude ido da kuma wata cibiya ta sanin tarihi. Buratai ya ce cibiyar alkinta kayan yakin za ta jawo manyan masana da masu yawon bude ido zuwa dajin, da kuma kar
Ba don haka akan so ba mun samu rahoton cewa, da tsakar ranar Talata masu garkuwa da Mutane sun sake cin Kasuwa a kan hanyar birnin Abuja zuwa Kaduna yayin da suka tasa keyar Matafiya takwas rike da bindigu.
Shahrarren mawaki kuma jarumin fina-finan Kannywood, Adam A. Zango ya jinjinawa kansa a matsayin bahaushen da ya fi yin fice cikin hausawan duniya.
Wani shaidan gani da ido ya tabbatar da cewar lamarin ya faru ne a lokacin da jirgin wanda ya taso daga jahar Kano kuma ya nufin garin Nguru na jahar Yobe don dauko shanu da ake safararsu daga Arewa zuwa kudancin kasar nan.
Labarai
Samu kari