Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Tsohuwar ‘yar majalisar Amurka Marjorie Taylor Greene ta ce ana tattaunawa kan yiwuwar amfani da makaman nukiliya a yakin da ake yi da kasar Iran.
Hukumar zabe ta INEC ta ce ta wallafa takardun da ’yan takarar shugaban kasa suka gabatar mata ne kawai, bayan an lura da rashin takardun makarantar Tinubu.
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya ce yanzu haka Najeriya ce kasar da ake binta bashi mafi karanci a duniya. Mataimakin shugaban kasar ya bayyana hakan, a lokacin da ya ke bayani a wani taro da ya halarta a...
Hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) a jihar Rivers ta fara ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamna da na yan majalisar dokokin jiha da aka dakatar a jihar.
A wata walima mai ban sha'awa, da aka gabatar ranar Asabar dinnan 30 ga watan Maris, a gidan mashahurin dan siyasa, kuma shahararren dan kasuwa, Alhaji Bala Bello Tinka. Gidan attajirin ya cika da mutane, wadanda su ka hada da...
Shugabannin wata gamayyar kungiyar matasa na kudu maso gabas, sun bayyana cewa jam’iyyar All Progressive Congress(APC) baya yi wa yan Igbo adali ba, sakamakon kin amincewa da batun mika mukamin shugabanccin majalisar dattawa ga ya
Haka nan Sanatan ya yi kira da gwamnati ta yi ma kowanne dan Najeriya adalci ba tare da la’akari da bambamcin addini ko kabilanci ba, da haka ne kawai za’a iya samar da zaman lafiya mai daurewa a Najeriya, inji Legit.ng
Rahotanni sun bayyana cewa kasar Burundi ta haramtawa kamfanin labarai na BBC da muryar Amurka daukar rahotanni a kasar, hukuncin da kafofin watsa labarai na duniya ke kallo a matsayin cin fuska ga 'yancin jarida. Hukumar kula da
Wasu da ake kyautata zaton 'yan bindiga ne sun sace wasu masu kasuwancin itace guda 12 a kauyen Daga-fada da ke karamar hukumar Birnin Gwari, jihar Kaduna. An samu rahoton cewa mutanen sun shiga dajin ne domin yankan itace, san
Rundunan sojin ruwa ta bayyana cewa zata gudanar da jarabawan daukar ma’aikata na shekarar 2019 a ranar 13 ga watan Afrilu a cibiyoyi 30 dake fadin kasar nan. Kakakin rundunan sojin ruwa, Commodore Suleman Dahun ne ya bayyana haka
Dubunnan mutane da manyan kungiyoyi, sun yi ta maganganu daban-daban akan sakamakon zaben gwamnan jihar Kano, inda wasu suke kalubalantar shugaba Buhari da cewar ya yi shiru akan zarge-zargen da ake yi na amfani da 'yan daba dan..
Labarai
Samu kari