Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Gwamnatin Iran ta sanar da cewa za a shafe kwana bakwai ana jerin bukukuwan jana'izar Ayatollah Ali Khamenei daga ranar 3 ga Yulin 2026 a Tehran.
Matatar Dangote da ke Legas ta rage farashin da take sayar da litar man fetur ga 'yan kasuwa. Matatar ta kuma kawo sabon tsarin sayarwa ga 'yan kasuwa.
Sarkin na Katsina tare da Sarkin Daura, Umar Faruk da wasu masu sarautan gargajiya a jihar da suka tarbi tawagar gwamnatin a jiya Laraba sun ce sun gode da ziya
Kafin cigaba da sauraron shari'ar a ranar 7 ga watan Yulin 2020, Mai sharia Oyewumi ya umurci lauyan Farfesa Bichi ya kammala shirye hujjojinsa a kan lokaci.
Tsohon dan takarar kujeran shugaban kasa, kuma shugaban kungiyar dattawan jihar Kano, Alhaji Bashir Tofa, ya ce kama Nastura Sharrif, shugaban gamayyar kungiyoy
An garkame majalisar dokokin tarayya dake kwaryar birnin tarayya Abuja domin feshi saboda tsoron cutar annobar Coronavirus da ta hallaka mutane 469 a Najeriya.
A cewar kotun, wacce ke karkashin Laftanal Janar Lamidi Adeosun, ta samu Otiki da laifin rashin da'a da biyayya ga dokokin aikin rundunar soji tare da samunsa
Fadar shugaban kasar ta bakin mashawarcin shugaban kasa na musamman kan kafafen watsa labarai,Femi Adesina ne ya bayyana hakan a ranar Laraba 22 ga watan Afrilu
Babban kamfanin man feturin Najeriya NNPC ya bayyana cewa cikin watanni biyar da rabi da suka gabata cikin shekaran nan, kasar nan ta yi asarar $48m (N17Bn).
Oshiomhole ya bayyana hakan ne ga gidan talabijin na Channels yayin da suka tuntube shi domin jin ta bakinsa dangane da tabbatar da dakatar da shi da wata kotun
Majalisar dokokin jihar Edo ta rufe harkokinta sannan ta bukaci shugabanninta da ma'aikata da su yi aiki daga gida na tsawon kdomin samun damar feshe majalisar.
Labarai
Samu kari