CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Hukumomi a Masar sun ce za su mayar da wasu yan Najeriya gida, kan gudanar da zanga-zangar End SARS ba tare da neman izini ba, kamar yadda Abike ta bayyana.
A tarihin Amurka, shugabannin kasa suna samun nasarar tazarce bayan karewar wa'adinsu na farko saboda irin ayyukan da suka yi. Amma ba haka ake gani tattare.
Kungiyar malaman jami'o'i ta yi bayanin dalilin da yasa yajin aikinta na tsawon watanni uku ya kasa ci balle cinyewa, duk da jerin taron da suka dinga gwamnati.
Masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ta dauki dumi tun bayan bayyanar hoton jaruma Rahama Sadau sanye da kaya da ke nuna wani bangare na jikinta.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna a ranar Litinin ya kwatanta kashe-kashen 'yan sanda da masu zanga-zanga ke yi a wasu sassan kasar nan a matsayin ashsha.
NGF ta nada Sarki Ahmad Bammali ya jagoranci kwamitin matasa da kungiyoyi masu zaman kansu. Wannan ne aikin farko da Mai martaba zai yi bayan hawa gadon mulki.
Babbar kotun jihar Kaduna da ke zama a Dogarawa, Sabon Gari a jiya ta dage sauraron shari'ar zuwa ranar 5 ga watan Nuwamban 2020 domin yanke hukunci a shari'ar.
Babban daraktan amasana’antar Kannywood, Falalu Dorayi, ya yi nasiha a kan shigar nuna tsaraici da jarumar Rahama Sadau ta yi da ya janyo cece-kuce a jiya.
Wani saurayi mai suna Busdor ya bayar da labarin al'amarin da ya faru tsakanin wani mutum mai aure da matarsa take Ingila, da budurwarsa wacce makwabciyarsa ce.
Labarai
Samu kari