Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Wani bidiyo mai narkar da zuciya yayita yawo a kafafen sada zumuntar zamani inda akaga wata mata bahaushiya wacce tayi shekaru 25 a jihar Enugu tana hira da.
Funke Adejomo, marubuciyar Najeriya kuma fasto a cocin Agape Ministries, ta bayyana cfewa duk macen da arziƙin mijinta ya karye bayan ya aureta, bata da maraba
Sojoji nata zane mata masu shigar banza da kuma maza masu tara gashin kai a wuraren Beere dake Ibadan, babban birnin jihar Oyo. Daily Nigerian ta wallafa hakan.
Buhari ya ƙara da cewa matasa sune ƙashin bayan al-umma wanda zasu kai ƙasa ga ci.Idan matasa suka zamo tsintsiya babu irin ƙalubalen ƙasa zata fuskanta basu tu
Samarin unguwar Daudu dake karamar hukumar Guma a jihar Benue, sun fara zanga-zangar a ranar Lahadi, 1 ga watan Nuwamba, akan bata mazakutarsu a cikin kauyen.
Da ya ke maimaita kalaman Buhari a cikin jawabinsa, Garba Shehu ya ce; "mazauna birnin tarayya (FCT), Abuja, sun rashin babban malami, jagora nagari; mai karfin
A ranar Lahadi, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna takaicinsa game da harin da jami'an tsaro da suka kai ga masu zanga-zangar lumana a jihohin Najeriya.
Augustine Yiga, shararren fastonnan na Yuganda ya mutu.Ya rasu ne bayan watanni 5 da kama shi da laifin yayata cewa Coronavirus zazzabine wanda dama ake yinsa.
Ƙungiyar ƙasashe masu arziƙin man fetur (OPEC) da takwarorinta sun yanke shawarar rage adadin yawan adadin man fetur zuwa gangar ɗanyen man fetur miliyan 7.7
Labarai
Samu kari