CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Ya bada umarnin ne lokacin taron sanin makamar aiki a kan bin dokar bayyana adadin dukiyar ma'aikatan gwamnati da kuma kundin dokar ma'aikatan gwamnati wanda sa
Jarumar Kannywood Rahama Sadau ta bawa masoyanta haƙuri bisa sakin wasu hotuna a shafin ta na Instagram da Tuwita a ranar litinin. Da yawa daga cikin masoyanta
Wani al'amari mai firgitawa ya faru a Umuoji, Amucha dake jihar Imo, inda akaga wani mutum da ya rasu shekarar da ta gabata yana numfashi. The Nation tace haka.
Kotu ta amince da bukatar sakin wata mata 'yar kasar Zimbabwe akan korafin cewa mijinta ya cika son jima'i. Matar mai shekaru 42 ta nemi kotu da ta rabasu.
Kungiyar malaman Jami'a (ASUU) ta ce kada iyaye su yi tunanin cewa abin da suke nema ya yi yawa da har zai sa su dauki dogon lokaci suna yajin aiki. Daily Trust
Abubakar Malami, antoni janar na tarayya, ya ce akwai yuwuwar 'yan daba ne suka saka kayan sojoji sannan suka dnga harbe-harbe a Lekki tollgate da ke Legas.
An birne gawar tsohon jakadar Najeriya a ƙasar Jordan, Alhaji Haruna Ungogo a maƙabartar Na'ibawa Gabas da ke birnin Kano misalin ƙarfe 9.59 na safiyar ranar Li
Tsohon Gwamnan jihar Borno ya ya yarda lallai ya zabo Magajin da ya fi shi. Kashim Shettima ya bayyana haka ne wajen gabatar da takarda a garin Birnin Kebbi.
Bayan kimanin shekaru hudu a ofis a matsayin shugaban kasar Amurka, Donlad Trump, na bukatan yan kasar su sake zabensa karo na biyu a zaben dake gudana yau.
Labarai
Samu kari