A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya fara fuskantar matsin lamba na ya nemi kujerar shugaban kasa a babban zaɓe mai zuwa.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace shugaban ma'aikatansa, Farfesa Ibrahim Gambari, zai jagoranci manyan ma'aikatan gwamnati zuwa wurare daban-daban a kasa.
Ganin a halin yanzu ana kokarin zaben shugaban kasar Amurka, mun kawo maku yadda mulkin Joe Biden zai sha ban-ban da Gwamnatin Shugaban kasa Donald J. Trump.
Shugaban kasa ya ce kowa ya kwantar da hankalinsa, don yanzu haka yana fafutukar ganin cewa 'yan Najeriya sun biya kudin wutar da suka sha kawai, babu biya.
Rundunar Operation Hadarin Daji sun ragargaji 'yan bindiga 5, sun samu nasarar ceton mata 3 da yaransu a kauyen Diskuru dake karamar hukumar Faskari a Katsina.
Makonni bayan shigar da mai kamfanin Twitter, Jack Dorsey kara a kotu, tsohon dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba ya ce zaben da ake gudanarwa a Amurka cike
Lauyan wanda ake zargin , Jubril Olanrewaju, yace "DPO shine alƙalin shari'arsa. Shi ne wanda ya yi bincike, kuma ya tilastawa telan rubuta jawabai a ofishinsu
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka yana ganawa da wakilan sarakunan gargajiyan sassan Najeriya shida, karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, yakai ziyara jihar Legas a ranar Alhamis inda ya hadu da takwaransa na jihar, Babajide Sanwa-Olu, don jajanta masa akan m
Wata ma’ajiyar tankokin mai mallakin kamfanin mai na Oando a unguwar Ijora, jihar Legas ta kama da wuta. Zuwa yanzu dai ba a kai ga gano musabbabin gobarar ba.
Labarai
Samu kari