Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana
- A jihar Kaduna, dalibai suna jarabawa mai muhimmanci a kasa
- Hotuna sun bayyana yadda dalibai ke fama kuma cakude da abokansu
Dalibai a fadin tarayya sun fara rubuta jarabawar karkare karatun sakandare ta kasa wacce aka fi sani da NECO.
Yayinda wasu dalibai a wasu makarantun gwamnati da masu zaman kansu ke jarabawan cikin annashwa da isassun dakin jarabawa, daliban makarantar gwamnati dake unguwar Kwaru, Badarawa a jihar Kaduna na zana jarabawar zaune a kasa.
Unguwar Badarawa na yankin Arewacin jihar Kaduna.
Sahara Reporters ta samu hotunan daliban makarantan yayinda suke zana jarabawan.
Mutane da dama a kafafen ra'ayi da sada zumunta sun yi Alla-wadai da irin wannan abu.
Wani mai suna Oluwa Toyin Ifelola yace: "Yan siyasa mafi rashin hankali yan Arewa ne..duk da dukiyan Najeriya da suke wawushewa, al'ummarsu ta fi kowa talauci."
Kalli hotunan:
KU KARANTA: Yanzu-yanzu: Kotu ta baiwa Sanata ali Ndume beli
KU Yanzu-yanzu: ASUU sun amince zasu janye yajin aiki, an kara musu N5bn
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng