Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana

Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana

- A jihar Kaduna, dalibai suna jarabawa mai muhimmanci a kasa

- Hotuna sun bayyana yadda dalibai ke fama kuma cakude da abokansu

Dalibai a fadin tarayya sun fara rubuta jarabawar karkare karatun sakandare ta kasa wacce aka fi sani da NECO.

Yayinda wasu dalibai a wasu makarantun gwamnati da masu zaman kansu ke jarabawan cikin annashwa da isassun dakin jarabawa, daliban makarantar gwamnati dake unguwar Kwaru, Badarawa a jihar Kaduna na zana jarabawar zaune a kasa.

Unguwar Badarawa na yankin Arewacin jihar Kaduna.

Sahara Reporters ta samu hotunan daliban makarantan yayinda suke zana jarabawan.

Mutane da dama a kafafen ra'ayi da sada zumunta sun yi Alla-wadai da irin wannan abu.

Wani mai suna Oluwa Toyin Ifelola yace: "Yan siyasa mafi rashin hankali yan Arewa ne..duk da dukiyan Najeriya da suke wawushewa, al'ummarsu ta fi kowa talauci."

Kalli hotunan:

Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana
Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana Hoto:Sahara Reporters
Source: Facebook

KU KARANTA: Yanzu-yanzu: Kotu ta baiwa Sanata ali Ndume beli

Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana
Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana Hoto:Sahara Reporters
Source: Facebook

KU Yanzu-yanzu: ASUU sun amince zasu janye yajin aiki, an kara musu N5bn

Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana
Hotunan dalibai a jihar Kaduna suna zana jarabawar NECO a kasa sun bayyana Hoto:Sahara Reporters
Source: Facebook

Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:

https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa

Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:

Facebook: https://facebook.com/legitnghausa

Twitter: https://twitter.com/legitnghausa

Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,

Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng

Asali: Legit.ng

Authors:
Abdul Rahman Rashid avatar

Abdul Rahman Rashid Rashidah Abdul Rahman 'yar jarida ce kuma dalibar ilimi wacce ta kwashe shekaru kimanin hudu yanzu tare da shararriyar jarida Legit. Ta samu gogewa a ɓangaren rubutun labarai akan fannoni shatta, wanda suka hada da siyasa, kasuwanci, wasanni, nishadi, dss. Zaku tuntubarta a akwatin email: abdulrahman.rashidah@corp.legit.ng