Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa rikicin jam'iyyar ADC ya kara tsananta bayan bullowar sabon bangare da ke ikirarin shugabancinta a Abuja.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa rikicin jam'iyyar ADC ya kara tsananta bayan bullowar sabon bangare da ke ikirarin shugabancinta a Abuja.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Wani mutumin jihar Kebbi mai suna Dahiru Buba, wanda yayi tattaki domin murnar nasarar da shugaba Muhammadu Buhari yayi a zaben 2015 yana fama da ciwon kafa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yace shugaban ma'aikatansa, Farfesa Ibrahim Gambari, zai jagoranci manyan ma'aikatan gwamnati zuwa wurare daban-daban a kasa.
Ganin a halin yanzu ana kokarin zaben shugaban kasar Amurka, mun kawo maku yadda mulkin Joe Biden zai sha ban-ban da Gwamnatin Shugaban kasa Donald J. Trump.
Shugaban kasa ya ce kowa ya kwantar da hankalinsa, don yanzu haka yana fafutukar ganin cewa 'yan Najeriya sun biya kudin wutar da suka sha kawai, babu biya.
Rundunar Operation Hadarin Daji sun ragargaji 'yan bindiga 5, sun samu nasarar ceton mata 3 da yaransu a kauyen Diskuru dake karamar hukumar Faskari a Katsina.
Makonni bayan shigar da mai kamfanin Twitter, Jack Dorsey kara a kotu, tsohon dan takarar shugaban kasa, Adamu Garba ya ce zaben da ake gudanarwa a Amurka cike
Lauyan wanda ake zargin , Jubril Olanrewaju, yace "DPO shine alƙalin shari'arsa. Shi ne wanda ya yi bincike, kuma ya tilastawa telan rubuta jawabai a ofishinsu
Shugaba Muhammadu Buhari yanzu haka yana ganawa da wakilan sarakunan gargajiyan sassan Najeriya shida, karkashin jagorancin Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, yakai ziyara jihar Legas a ranar Alhamis inda ya hadu da takwaransa na jihar, Babajide Sanwa-Olu, don jajanta masa akan m
Labarai
Samu kari