A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
A labarin nan, za a ji cewa wani tsohon ɗan Boko Haram ya kashe jami'in tsaron CTJF a yayin da sa-in-sa ta shiga tsakaninsu a jihar Borno, an fara bincike.
Wani mutumi a Dutse da ke jihar Jigawa ya fasa aurar da ‘yarsa ana saura kwana daya saboda goyon bayan saurayin ga Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Shugaban kwamatin raba daidai na majalisa, Sanata Danjuma La’ah, ya karyata rahoton da ke cewa ya nemi a hana Shugaban kasa Muhammadu Buhari tafiya magani waje.
Sufeta janar na 'yan sanda Adamu Mohammed, ya shawarci 'yan sanda da su yi amfani da makaman su a duk lokacin da su ka fuskanci wani hatsari da zai cutar da su.
Jami'an Hukumar Kiyayye Hadurra na Kasa, FRSC, za su fara amfani da bindiga don kare kansu daga sharrin wasu masu amfani da tituna a Najeriya. Akinfolarin Mayow
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan, ya ce gara shugaba ya rasa mulki da ya rasa mutuncinsa. Ya ce a hakan ya ginu kuma yake kiran wasu suyi koyi.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya ce kasarsa na yaki da tsatsaurin ra'ayin Musulunci ne, amma ba da addinin Islama ba, a wasikarsa ga Financial Times.
Gwamna jihar Zamfara, Bello matawalle ya ja kunnen masu sarautar gargajiya da shugabannin kananan hukumomi a kan kwana a wajen masarautunsu a jihar Zamfara.
Wani kare mai suna Wilbur mai watanni shida da haihuwa ya lashe zaben kujerar magajin gari (mayor) a Amurka. An zabe shi a matsayin magajin garin Rabbit Hash.
Sakataren tsaron Trump, Mark Esper ya tsara rubuta takardar murabus yayin da yan Kasar Amurka ke jiran sakamakon zaben shugaban kasa a cewar wani rahoton LIB.
Nasarar tsohon mataimakin shugaban kasar Amurka, Joe Biden, a zaben da aka kusa kammalawa zai janyo hannun jarin $7000bn ga Najeriya da wasu kasashe masu tasiwa
Labarai
Samu kari