Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana tsantsar mamakinsa kan yadda yan jamhuriyar musulunci ta Iran ke cewa a karo bayan an jefa masu bama-bamai.
Shugaban majalisar jihar Kebbi, Muhammad Usman Zuru ya rasu bayan wata jinya a asibitin kasar Masar. Gwamnatin jihar Kebbi ta tabbatar da rasuwar shi.
Masallacin Harami a ranar Laraba ya karbi kashin farko na maso aikin Umarah daga wajen Saudiyya a mataki na uku na yunkurin dawo da ayyukan Umarah da ziyarar ma
Shugaban kwamatin raba daidai na majalisa, Sanata Danjuma La’ah, ya karyata rahoton da ke cewa ya nemi a hana Shugaban kasa Muhammadu Buhari tafiya magani waje.
Sufeta janar na 'yan sanda Adamu Mohammed, ya shawarci 'yan sanda da su yi amfani da makaman su a duk lokacin da su ka fuskanci wani hatsari da zai cutar da su.
Jami'an Hukumar Kiyayye Hadurra na Kasa, FRSC, za su fara amfani da bindiga don kare kansu daga sharrin wasu masu amfani da tituna a Najeriya. Akinfolarin Mayow
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan, ya ce gara shugaba ya rasa mulki da ya rasa mutuncinsa. Ya ce a hakan ya ginu kuma yake kiran wasu suyi koyi.
Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron, ya ce kasarsa na yaki da tsatsaurin ra'ayin Musulunci ne, amma ba da addinin Islama ba, a wasikarsa ga Financial Times.
Gwamna jihar Zamfara, Bello matawalle ya ja kunnen masu sarautar gargajiya da shugabannin kananan hukumomi a kan kwana a wajen masarautunsu a jihar Zamfara.
Wani kare mai suna Wilbur mai watanni shida da haihuwa ya lashe zaben kujerar magajin gari (mayor) a Amurka. An zabe shi a matsayin magajin garin Rabbit Hash.
Sakataren tsaron Trump, Mark Esper ya tsara rubuta takardar murabus yayin da yan Kasar Amurka ke jiran sakamakon zaben shugaban kasa a cewar wani rahoton LIB.
Labarai
Samu kari