Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Wani dan jarida dan Najeriya, David Hundeyin ya bayyana yadda aka kirkiri Boko Haram a Najeriya. Hundeyin ya zargi arewa da kirkirar muguwar kungiyar a yanzu.
Wata yar kasar China mai suna Zhao mai shekara 31 da aka yi wa tiyatar sauya hanci ta yi matukar kaduwa bayan ta gano an gutsure mata kunne ba da izininta ba.
Wasu gamayyar kungiyoyin arewa sun shawarci al'umman yankin a kan su tashi tsaye su kare kansu ba wai su tsaya jira gwamnati ta basu kariya daga miyagu ba.
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke ya yi zargin cewa yan ta'addan Boko Haram na samun makamansu ne daga jami'an tsaro don haka FG ta yi bincike.
Darekta janar na PGF, Dr. Salihu Lukman, ya alakanta rikicin cikin jam'iyyar APC da dagewar wasu jiga-jigan jam'iyyar wurin gasa da juna,jaridar The Punch tace.
Bayan an yi wa mutane fiye da 40 yankan rago, Kungiya ta bukaci ayi waje da Shugabannin hafsun sojoji. An dade ana rokon Muhammadu Buhari ya sauya hafsun sojoji
NAS ta bukaci shugaban kasa da yayi gaggawar sauke shugabannin tsaro akan kashe manoman shinkafa 43 da 'yan Boko Haram sukayi a Zabarmari, a karamar Jere,Borno.
Alamu sun nuna sauyin-shekar Gwamna Umahi ta sa Dave Matawalle ya fara hangen koma wa APC. Manyan APC suna neman yin wuf da Gwamnan Zamfara daga Jam’iyyar PDP.
Ali Ndume, Sanatan Borno ta kudu, ya ce a baya yana caccakar tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan sanda yana kan mulki, amma yanzu yana matukar kewar mulkin.
Labarai
Samu kari