Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Wani babban jami’in soja, Birgediya Janar O. Braimah, ya rasa ransa bayan harin Boko Haram a Benesheikh, Kaga, Borno, yayin da mayaƙa suka kai farmaki da yawa.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta yi martani a kan daskarar da asusun wasu masu jagorantar zanga zangar EndSARS da babban bankin CBN yayi, ta ce dole su fuskanci doka.
Bayan izinin daskarar da asusun bankunan wasu mutane da kungiyoyi 20 da ke da nasaba da EndSARS da bankin CBN ya samu, ana barazanar fara sabuwar zanga-zanga.
Babu abinda yafi yiwa kowacce mace radadi kamar mijinta ya ha'inceta da 'yar uwarta. Wani mutum dan Najeriya mai yara 2, mai suna Maduakor Wiseman Jesus yace.
Sabon sarkin Zazzau, ambasada Ahmad Nuhu Bamalli, zai karbi ma'aikatan fada yau a wurin bikin nadin sarautarsa da za a yi a filin Muhammadu Aminu filin Polo.
Kamar yadda bayanai suka kammala, masu garkuwa da mutane sun sace Abdullahi, wanda akafi sani da Yaya Baba, a hanyarsa ta zuwa Kano a titin Abuja zuwa Kaduna.
Shugaban hukumar kananan hukumomi ta jihar Zamfara, Dakta malami Aliyu Yandoto mai shekaru 57 a duniya ya yanke jiki ya fadi, tare da mutuwa a wurin bikin.
Gwamnan jihar Zamfara, Muhammad Bello Matawalle, yace ba zai bar tattaunawa da 'yan ta'addan jiharsa ba. Yace tattaunawar tanada matukar muhimmanci don lafiya.
Daya daga cikin manyan 'yan fashin Najeriya, Shina Rambo, ya bayyana a babban birnin Ekiti, yana cewa shifa ya canja,yanzu haka ya koma kira ga addinin Kirista.
Dakarun rundunar Operation Thunder Strike sun kai samame ta jiragen yaki zuwa dajin Kuzo da ke jihar Kaduna. Sun yi nasarar ragargazaga 'yan bindiga da ke fita.
Labarai
Samu kari