Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Matatar Dangote ta maida farashin fetur ₦1,200 yau Alhamis, 9 ga Afrilu, 2026, bayan saukar farashin danyen mai sakamakon tsagaita wutar Amurka da Iran.
Rundunar Operation HADARIN DAJI da aka tura kauyen Dan-Ali, sun kama wani Jamilu Usman, wanda ake zargin yana hada kai da 'yan bindiga da ke karamar Funtua.
Hadaddiyar Daular Larabawa ta yi wasu kwaskwarima a dokokin shari’ar Musuluncin kasar inda ta halasta shan giya da kuma zaman dadiro don bunkasa arzikinta.
Bayan sun tarwatsa wani bangare na ofishin 'yan sandan, 'yan bindigar, wadanda ake zargin 'yan fashi ne, sun samu damar shiga ofishin tare da yashe ma'adanar ma
Tsohon Sifeto Janar na yan sanda, Solomon Arase, ya ce sama da yan sanda 200 ,000 ake baiwa manyan yan siyasa maimakon tsaron al'ummar Najeriya milyan 200.
Wata tsohuwar 'yar wasar kwaikwayo a masana'antar Kannywood, Farida Jala, ya bayyana cewa dakatad da Rahama Sadau da kungiyar yan wasan MOPPAN tayi ba zai canza
Mataimakiyar babban sakataren majalisar dinkin duniya, Amina Mohammed, ta kalubalanci mata da su karbi mulki daga hannun Shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023.
Gwamnan Jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu a ranar Talata ya sanar da niyyansa na soke dokar biyan fansho na 2007 da ke bada damar biyan tsaffin gwamnoni da mataim
Ahmed zai yi aiki a matsayin Shugaban rikon kwarya har zuwa lokacin da Majalisar dattawa za ta tabbatar da sake nada Farfesa Yakubu a matsayin shugaban INEC.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa yan Najeriya shida da aka yanke wa hukuncin ta’addanci a kasar Dubai na iya daukaka kara a kotun kolin kasar idan suka so.
Labarai
Samu kari