Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya gargadi Isra'ila kan karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon. Ya bayyana cewa a shirye su kare 'yan uwanau.
Gwamnatin Amurka ta ce rashin tsaro ya karu a Najeriya, za ta kwashe jami'anta a Abuja. Bayan turo sojoji ta yi gargadi kan zuwa wasu jihohin Najeriya.
Wata tsohuwa mai shekaru 80, ta auri masoyinta mai shekaru 35 da haihuwa a kasar Egypt. An daura auren Iris Jones da Mohammed Ahmed yanzu haka, bayan sun soye.
Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana halaye 9 wadanda suka dace da na sarakunan addini da suka janyo ya nada Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, a sarki.
In zaku iya tunawa, hukumar kare yaɗuwar cututtuka (NCDC) ta yi gargaɗin sake ɓullar cutar a karo na biyu, inda ta sanar da ,adadin da ya kai mutum 300 a matsay
Shugaban Majalisar ya bayyana Ma’aikatar Noma ta Tarayya a matsayin wadda za ta kawo sauyi a Najeriya. Ya ce ma’aikatar na da damar samar da ayyukan yi da dama.
Sai cikin sa'a gwamnatin Zamfara ta samu nasarar ganosu tare da ceto su ta hanyar haɗinguiwa da ƴan bindigar, ƙarƙashin jagorancin Kwamishinan tsaro da harkokin
Kotun ta gano cewar daga shekarar 2015 zuwa 2016, waɗanda ake zargin sun tura zunzurutun kuɗaɗe har Dala $782,000 zuwa ƙungiyar Boko Haram, sai dai makusantan
Munirat Abdulsalam, fitacciyar malamar mata kuma mau tattaunawa a kan harkar auratayya, ta bar addinin Musulunci. Ta wallafa hakan a shafinta na kafar Facebook.
Kwamishinonin sune kamar haka; Hajiya Amina Zakari, Farfesa Taiye Okoosi-Simbine, Alhaji Baba Shettima Arfo, Dakta Mohammed Mustafa Lecky, da Yarima Adedeji Sol
Melania, matar trump tana neman ya sakinsa, mintina kadan da shan kayensa, cewar tsohuwar hadimar Trump, Kamar yadda rahotonni suka bayyana game da ma'auratan.
Labarai
Samu kari