Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Sanata mai wakiltan Katsina ta Arewa, Ahmad Babba-Kaita, ya yi Alla-wadai da hare-haren da ake kaiwa sassan kasar nan.Ya bayyana hakan a majalisa ranar Talata.
Wata budurwa mai suna Jumoke ta sha caccaka a kafar sada zumuntar zamani, bayan ta rabu da saurayinta wanda sukayi shekaru 2 suna soyayya cewar wata Sheyi.
Wani matashi ya rasa ransa a garin Calabar yayinda ya bukaci budurwarsa ta harbeshi da bindiga domin gwada sihhancin maganin bindigan da ya sha da safiyar ranan
Kotun Majistare ta IV a Birnin Kebbi, ta bada umurnin garkame wata mata mai suna, Patricia Nebochi, a gidan yarin Argungun kan laifin satan dan jariri a jihar.
Har zuwa yanzu, Duniya ta na cigaba da yin tir da abin da Boko Haram ta yi a jihar Borno. Fafaroma Francis ya shiga cikin masu yi wa ‘Yan Najeriya ta’aziyya.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha yayi kira ga shugaba Muhammadu Buhari, inda ya shawarcesa da ya fatattaki kaf ministoci da hadimansa don gaza.
Ku sani abin da ya samu waɗannan,abin da ya samu mutanenku a yanzu to kuma zai sameku matuƙar in baku daina ba,kuma idan kuna ganin wannan zai kawo muku cigaba
An haifi Mashood Adisa Ajala a Ghana, shekarar 1930. Yanada kanni da yayi 24, mahaifinsa yanada mata 4. Bayan haihuwar Ajala, iyayensa suka koma kasar Najeriya.
A jiya aka ji cewa ‘Dan wasan tsakiya da bayan Barcelona ya kamu da COVID-19. ‘Dan wasan da yanzu haka yake fama da rauni a cinya, zai yi jinyar Coronavirus.
Labarai
Samu kari