Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
Daya daga cikin yaran marigayi Balarabe Musa, AbdulKasim Balarabe Musa, ya ce mahaifinsa ya rasu ne sakamakon bugun zuciya. A hirar da yayi da jaridar Tribune.
Shugaban yan sandan Najeriya, Muhammed Adamu ya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Imo, Ikedioha Ohakim, a gaban wata babbar kotu a birnin tarayya kan karya.
An maka yan Najeriya hamsin da suka hada da shahararrun mawaka, yan kwallon kafa, masu fafutukar kare yancin dan adam da kuma masu fada aji a gaban kotun Abuja.
Gwamnan Ebonyi, Dave Umahi, ya gaya wa shugabancin jam'iyyar PDP a Abuja ranar Talata cewa zai bar jam'iyyar. Ya ce zai koma jam'iyya mai mulki ta APC yana mai
Wani saurayi ya wallafa yadda zuciyarsa ta sosu a kan wani kalubale da ya fuskanta a soyayyarsa. Saurayin mai suna Skinnyniggr ya wallafa labarin a Twitter.
Shugaban cocin Citadel Global Church, Pastor Tunde Bakare, ya bayyana aniyarsa ta zama shugaban kasar Najeriya.Ya ce idan ya dama, ya so ya gaji shugaba Muhamm
Rahotannin da muka samu ta tabbatar da rasuwar tsohon gwamnan Jihar Kaduna Abdulkadir Balarabe Musa. Allah ya jikansa da rahama Amin. Yana daga cikin jiga-jiga
Labarai sun yita yawo akan sayar da gidan Kobe Bryant da akayi na Pennsylvania, watanni 10 da mutuwar mashahurin dan wasan kwallon ragar sakamakon hatsarin jirg
Kwamandan hukumar kula da hana fataucin kwayoyi na Kano Ibrahim Abdul, ya ce nauyin miyagun kwayoyin da aka kama a hannun mutane 92 din ya kai kilogram 987.
Labarai
Samu kari