Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Zamfara sun samu nasarar yin caraf da wani jagoran 'yan bindiga. 'Yan sandan sun kuma cafke wasu 'yan bindiga da dama.
Wasu ma'auratan Najeriya sun zo da sabon salon yin hoton kafin aure, an dai gano saurayin da mai shirin zama amaryarsa kan kwangirin jirge sanye da Oksijin.
Gwamnatin tarayya ta yi bayanin cewa yan Najeriya da suka mallaka mota zasu biya N250,000 domin a mayar musu da motocinsu masu amfani da iskar Gas maimakon fetu
Najeriya ta samu adadin sabbin masu cutar Coronavirus 281 ranar Talata a cewar hukumomin kiwon lafiya. Adadin da aka samu ranar Talata ya kai jimilla 67,838.
Ministan birnin tarayya Abuja, Muhammadu Musa Bello, ya bayyanawa majalisar dattawan tarayya cewa ya kashe kimanin bilyan 29 domin dakile cutar Korona a Abuja.
Gwamnonin yankin arewa maso gabas karkashin jagorancin Gwamna Darius Ishaku na jihar Taraba sun yi na'am da kiran Gwamna Zulum na amfani da sojin haya a yankin.
Gamayyar kungiyoyin Arewa CNG a ranar Talata ta yi Alla-wadai da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari kan yadda rashin tsaro ya tabarbare a Arewacin Najeriya.
Ayodele Fayose ya yi zargin cewa mambobin majalisar wakilai za su dandanakudarsu a hannun gwamnatin tarayya kan sammaci da suka aikewa Shugaba Muhammadu Buhari.
Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya ce Najeriya tanada duk wasu abubuwan da ya kamata ta samu don ta daukaka. Ya sanar da hakan a ranar Talata.
A shekarar 2014 aka nada shi a matsayin babban darektan hukumar NCAA, inda ya shafe shekaru 5 yana jagoranci kafin ya mika mulki ga shugaba mai ci, Kaftin Musa
Labarai
Samu kari