Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
Uwargidan shugaban Amurka, Melania Trump ta fito fili ta musanta duk wata alaka da Jeffrey Epstein, tana cewa zarge-zargen da ake yadawa gaba daya karya ne.
An sanar da cewa za a samu karancin wutar lantarki a jihohin Gombe, Bauchi, Taraba, Yobe, Borno, Filato da Adamawa a Arewacin Najeriya saboda wani gyara.
An samu rashin jituwa tsakanin mambobin kwamitin majalisar wakilai na tarayya kan 'yan gudun hijira a ranar Talata yayin zaman kare kasafin kudin Ma'aikatar Jin
Rufe kan iyakokin wadda maƙasudinta shine bunƙasa noma da harkokin kasuwanci gami da ƙarfafa tsaro, ta taka muhimmiyar rawa wajen rushewar harkokin kasuwanci a
Wani dan Najeriya, mai suna Emeka Okonkwo, wanda akafi sani da E-money, mashahurin dan kasuwa ne mai dukiya, yanzu haka shine mai kamfanin Five Star Music.
Wata kotun gargajiya a Ile-Tuntun, Ibadan, ranar Talata, ta raba auren shekara hudu tsakanin Alhaji Azeez Busari, da tsohuwar matarsa, Koasara akan cewa tana da
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya karbi bakuncin mataimakiyar babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Amina Mohammed a Maiduri, babbar birnin jihar.
Wani mutum, Lawal Gusau, wanda ya shigar da kara ga Sufeto Janar na 'yan sandan Najeriya, Mohammad Adamu, akan badakalar Rahama Sadau ya yi ikirarin cewa wasu m
Yayinda ake saura kwanaki uku wasan kwallon fidda gwanin gasar kofin nahiyar Afrika wanda akafi sani da AFCON tsakanin Najeriya da Sierra Leone, gwarazan Eagles
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya Malam Mamman Daura murna a ranar da ya cika shekaru 81 da haihuwa, har ya ke cewa mutane ne ba su fahimcesa ba sosai.
Bidiyon wata mata yayi ta yawo a kafafen sada zumuntar zamani, wanda take bayyana yadda take rabuwa da kawayenta idan ta gano basu da saurayi ko miji ko masoyi.
Labarai
Samu kari