CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Ali Ndume, sanata mai wakiltar kudancin Borno, ya ce da yawa daga cikin wadanda ke tattare da shugaban kasa Muhammadu Buhari manyan barayi ne a cikin gwamnatin.
Tuni aka miƙa wanda aka ceto gun iyalansu. Yanzu haka, sojoji suna cigaba da mamaye yankin ta hanyar kai sumame akai-akai don samar da tsaro da kuma hana ƴan bi
Wata buduwar mai shekara 16 da aka bayyana sunanta da Bahijja Gombe ta kashe kanta a gidan da take aiki ta hanyar rataya a Kano. Bata bar hujjar kashe kanta ba.
Sarakunan sun bayyana rashin tsaro, talauci, jahilci da sauran kalubale, a matsayin abunda ke tabarbarar da ci gaban ilimin yara mata a jihohin arewacin kasar.
Addinin Musulunci ya samu karuwa yayinda wasu fastoci 42, da kuma manyan limaman bishop biyu tare da iyalansu suka amshi addinin a babban masallacin Abuja.
Ɗansanda mai gabatar da ƙara, John Idoko, ya shaidawa kotun cewa; "waɗanda ake zargin da wasu mutane a ranar 21 ga watan Maris, 2020, da misalin ƙarfe ɗaya na
Ƴan Najeriya na cikin fushi sakamakon ayyukan ta'addancin Boko Haram dake cigaba da salwantar da rayukan manya da ƙananan sojoji da sauran al-umma,duk da alƙawu
Insight Dynamic Resources Limited ya ce an saba doka wajen bada kwangilar jirgin kasan Maiduguri-Fatakwal. An shigar da kara a babban kotun tarayya da ke Abuja.
Wasu jigajigen jam'iyyar PDP na yankin kudu maso gabas sunyi ikirarin barin jam'iyyar matukar APC bata tsayar da 'dan takarar shugaban kasa daga yankinsu ba.
Labarai
Samu kari