Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya ce tsadar da ake kan man fetur a Najeriya bata kai yadda farashin ya yi mugun tashi a kasar Kenya da kasashen Afrika ba
CBN ya fitar da sababbin dokokin BVN da za su fara aiki daga ranar 1 ga Mayu, 2026. Legit Hausa ta tataro abubuwa 5 da ya kamata ku sani gabanin wa'adin.
Karamin ministan fetur, Timipre Sylva, yace tashin farashin man fetur ya auku ne saboda wani kamfanin hada magunguna na Amurika, Pfizer ya bayyana riga-kafi.
Kwamishinan 'yan sandan jihar Edo, Johnson Kokumo, ya ce 'yan sanda ba za su cigaba da kalmashe hannu 'yan ta'adda su na kashesu kamar kaji ba.Daily Trust tace.
Wata mata ta haihu a sansanin 'yan bautar kasa na jihar Ekiti, inda ta haifi santaleliyar jaririya. Matar tana daya daga cikin masu bautar kasa 653 da aka tura.
An sayar wa wani dan kasar China da wata tsuntsuwa wacce suke kira New Kim a ranar Lahadi. A kasar Belgium, ana sayar da tsuntsuwar tsere, suke kira da New Kim.
Bidiyon wani dansandan kasar Ghana yayita yawo a kafafen sada zumuntar zamani,wanda akaga wani dansanda wanda direba ba wa rashawa ya ki amsa, kuma ya ja kunne.
Allah mai halitta iri-iri, wasu masu kiba, wasu sirara, wasu kuma dogaye wasu gajeru. Cardoso Oluwatosin Michael, dan jihar Lagos bai dade da gama bautar kasa.
An gano mijin cewa Regina Daniels, wacce ta bar kyakkyawan saurayinta ta auri tsohon biloniya kuma dan siyasa, Ned Nwoko, yana shirin kara aure, Linda Ikeji.
A Jiya ne gwamnan jihar Ekiti, Dr Kayode Fayemi ya bayar da labarin irin bakar wahalar da ya fuskanta a hannun 'yan sanda, inda yace yana daga cikin wadanda 'ya
Buba Galadima ya kwankwashi tsohon amininsa, Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a kan daskarar da asusun bankunan wasu jagororin zanga zangar EndSARS da CBN yayi.
Labarai
Samu kari