Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Ministan harkokin ma'adanai na Najeriya, Dele Alake ya bayyana cewa an kama daruruwan yan kasashen waje bisa zargin hakar ma'adanai ba bisa ka'ida ba.
@Daily_nigerian ta rawaito cewa, a ranar Asabar ne Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya sanar da ba da kwangilar gina titi mai tsawon kilomita uku tare.
Shararren marubuci a Najeriya ya shawarci jihohin da ake yawan sace-sacen yara da su gaggauta shiga zanga-zanga domin shawo kan matsalar tsaro a jihohinsu.
Wani tsohon darakta a DSS ya bayyana cewa bincike ya nuna da yawa daga cikin 'yan bindiga tsoffin 'yan boko Haram ne. Kuma ba daya suke da 'yan Neja Delta ba.
Rahotannin da muka samu daga The Punch na cewa an sako yan matan makarantar Government Secondary School, Jangebe, da ke jihar Zamfara. A halin yanzu suna fadar
Yan bindiga sun kai hari Government Technical College, Kagara da ke karamar hukumar Rafi na jihar Niger, Daily Trust ta ruwaito. Majiyoyi sun bayyana wa Daily T
Gwamnatin Jihar Kano ta sanya ranar Lahadi, 7 ga watan Maris na 2021 a matsayin ranar da za a shirya mukabala tsakanin Sheikh Abduljabbar da Malamai a Jihar.
Iyayen dalibai mata da aka sace a makarantar sakandare ta yan mata ta gwamnati da ke Jangebe, jihar Zamfara sun damu da halin da yaran nasu ke ciki a yanzu.
Kungiyar dattawan arewa sun shawarci iyayen yara da su hakura kada su cire yaransu a makarantu a yankin arewacin Najeriya. Gwamnoni kuwa su maganci rashintsaro.
Daliban makarantar GSC Kagara sun bayyana ririn wahala da zunzurun azaba da suka sha a hannun 'yan bindiga. Sun ce wake da duka kadai suka ci a dajin da suke.
Labarai
Samu kari