'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Gwamnatin Najeriya ta karbi alluran rigakafin Korona a yau din na da tsakar ranar Talata. Dama a yau ne ake tsammanin isowarta, a halin yanzu ana sauke ta.
A yau ne mu ka ji Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada sabon mukami, ya rubutawa Sanatoci su tantance shi a Majalisa, a makon jiya an a nada sababbin mukami.
'Yan bindigan da suka sace 'yammatan makarantar Jangebe sun basu lambobin wayarsu bayan sakinsu da suka yi ranar Talata tare da yin alkawarin zasu zo wurinsu.
Dakarun Najeriya sun yi wa ‘Yan bindiga raga-raga a yankin Jihar Katsina. ‘Yan Sanda sun hada kai da Sojoji sun hallaka Miyagun ‘Yan bindigan a Safana, Kankara.
Wata daga cikin daliban Jangebe da aka sako ta bayyana cewa ta ga mahaifinta da yayarta da aka sace watanni uku a wajen yan bindigar da suka yi garkuwa da su.
Shugaba Muhammadu Buhari yana jagorantar taron Kwmaitin Tsaro na Kasa a dakin taro na Aso Rock da ke fadar shugaban kasa a Abuja, The Nation ta ruwaito. Wannan
Sojoji a daren ranar Litinin sun dakile hain da yan ta'addan suka kai garin na Dikwa. Amma yan ta'addan sun sake dawowa bayan wasu awanni sun ci galaba a kan so
Wasu yan bindiga sun kar farmaki jihar Kaduna inda suka halaka mutane kimanin su goma sannan a jihar Neja ma sun yi garkuwa da wasu mutum uku a garin Katcha.
Ɗaya daga cikin daliban makarantar sakandare ta mata na Jangeɓe da aka sace makon da ya gabata, Hafsat Anka, ta ce masu garkuwar sunyi barazanar za su kashe su,
Labarai
Samu kari