'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Ma'aikatan tallafi da ke taimakon 'yan gudun hijira a halin yanzu sun cikin wani hali bayan 'yan ta'adda sun kaddamar da hari a Dikwa. Mayakan ISWAP ne suka je.
Wasu Lauyoyin Alhaji Tanko Yakasai sun rubuta takarda a game da tsare Dawisu. Yau kwana uku kenan da DSS ta yi ram da tsohon Hadimin gwamnan na jihar Kano.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya bayyana cewa mambobin Darul Salam, tsagi na Boko Haram sun mayar da jiharsa matattararsu. Ya bayyana hakan ne yayin t
Hukumar yan sandan farar hula, SSS, ta sako Salihu Tanko Yakasai Dawisu tsohon mai magana da yawun gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganuje, Daily Nigerian ta ruwa
Mai taimakawa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari a bangaren sabbin kafafen watsa labarai, Bashir Ahmad ya ce ya yi rajista domin yin allurar rigakafin COVID-19 a sh
Babban malamin addinin Islama kuma tsohon babban alkalin yankin arewa, Ahmad Gumi ya kwatanta garkuwa da yaran makaranta da 'yan bindiga ke yi da karamin laifi.
Sanata Sanata Shehu Sani da Gwamna Bello sun maidawa juna kalamai a gaban kowa a dandalin Twitter. Tsohon Sanatan Kaduna da Gwamnan Neja sun yi wa juna raddodi.
Hukumar Shirya Jarrabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta sanar da ranar 15 ga watan Yuni a matsayin ranar ƙarshe na ba da gurbin shiga manyan makarantu a
Muna tuna wa sabon shugaban hukumar EFCC cewa PDP ce ta kafa wannan hukuma ta yaƙi da cin-hanci da rashawa, amma ba a matsayin wata hanya ta cin zali da firgita
Labarai
Samu kari