Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Hukumar EFCC ta ayyana neman Halimat Tejuosho ruwa a jallo kan zargin zambar ayyukan gwamnati, yayin da ƙungiyar City Boy Movement ta dakatar da ita.
kwamishinan yan sandan jihar Lagos ya bayyana cewa sunfara shirin yadda zasu kawo karshen satar mutane da kuma fadan da ake samu tsakanin manoma da makiyaya
Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya cika shekara daya a kan karagar mulkin dabo. Domin tunawa da ranar da ya hau karagar mulkin, babban basaraken ya jagora.
Wasu miyagun ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ‘Yan mata 3 ‘yan gida daya a Jihar Kogi. An bukaci dangin wadannan ‘Yan mata su biya N100m a matsayin kudin fansa.
A jiya wasu mata su ka yi wa Gwamnan Anambra zanga-zanga rabi-zindir saboda za a gina masu filin jirgin. Duk abin da yake faru wa, gwamnati ba ta yi magana ba.
Gwamnatin AbdulRahman AbdulRazaq ta hallata wa mata amfani da hijabi a makarantu. Kungiyar Kiristoci ta CAN ta zargi Gwamnan Kwara da son-kai da rashin adalci.
Gwamanan zanfara, Bello matawalle ya sake yin nasarar kuɓutar da wasu mutaɓe 10 da aka sace a gwaram, karamar hukumar Talatan Mafara, Cikin su harda Yara kanana
Shugabannin tsaro sun isa Gusau, babban birnin jihar Zamfara a yau talata, 9 ga watan Marsi, 2021. Sun samu jagorancin shugaban ma'aikatan tsaro, Janar Lucky.
Mambobin kungiyar ma'aikatan majalisau ta Najeriya a ranar Talata sun yi zanga-zanga inda suka mamaye majalisar dattawa dake Abuja, Channels TV ta wallafa.
Jihar Kano za ta karba kasonta na riga-kafin korona na AstraZeneca a ranar Talata. Tijjani Hussaini, shugaban kwamitin martani na jihar ya sanar da hakan wata.
Labarai
Samu kari