Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara yayin wata arangama da suka yi da 'yan ta'adda a Borno. Sojojin sun kashe 'yan ta'adda yayin artabun da suka yi.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Shugabannin tsaro sun isa Gusau, babban birnin jihar Zamfara a yau talata, 9 ga watan Marsi, 2021. Sun samu jagorancin shugaban ma'aikatan tsaro, Janar Lucky.
Mambobin kungiyar ma'aikatan majalisau ta Najeriya a ranar Talata sun yi zanga-zanga inda suka mamaye majalisar dattawa dake Abuja, Channels TV ta wallafa.
Jihar Kano za ta karba kasonta na riga-kafin korona na AstraZeneca a ranar Talata. Tijjani Hussaini, shugaban kwamitin martani na jihar ya sanar da hakan wata.
Jam'iyyar PDP a Najeriya ta sha alwashin kawo karshen rashin tsaro a Najeriya matukar ta karbi mulki a zaben 2023. Jam'iyyar ta bayyana shirinta tsaf don mulki.
Gwamna Abiodun na jihar Ogun ya yi allurar rigakafin Korona a yau da tsakar ranan Talata a Abeokuta. Gwamnan ne na farko cikin gwamnoni da yayi allurar rigakafi
Burtaniya ta ratabba hannu kan yarjejeniyar fahimta inda za ta dawo wa Nigeria da zunzurutun kudi fam miliyan 4.2 (N22,615,572,000) na kudade da kadarori da tso
Wani sanata ya caccaki gwamnatin Buhari kan yadda take yi wa matsalar tsaro rikon sakainar kashi. A cewarsa, gwamnati ta sake wa 'yan bindigan fuska sosai.
Iskilu Wakili, mutumin da ake zargi da garkuwa da mutane da tada zaune tsaye ya bar asibiti zuwa hedkwatar rundunar yan sanda da k Eleyele a Ibadan, The Nation
Gwamnan jihar Zamfara ya tsige sarkin Maru Abubakar da wani hakimi saboda zarginsu da tallafawa 'yan bindiga wajen aikata laifuka a yankin jihar ta Zamfara.
Labarai
Samu kari