A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Ministan labarai da al'adun Nigeria, Lai Mohammed ya bukaci yan Nigeria su kirkiro sabuwar shafin dandalin sada zumunta da za ta maye gurbin Twitter a Nigeria.
Bayan hukumar dake shirya jarabawar JAMB ta sanar da cewa ta fara sakin sakamakon jarabawar ta bana, Hukumar NSCDC ta cafke wasu ɗalibai da zargen lalata CBT.
An ji karar harbin bindigogi a yankin Oelawo a titin Ikirun da ke kgarin Osogbo, babban birnin Jihar Osun a ranar Talata lokacin da wadansu sojoji guda uku suka
Ministar Jin Kai da Kula da Bala’o’i, Sadiya Umar Farouq, ta bayyana cewa ’yan Najeriya miliyan 11 ne ya zuwa suka ci gajiyar Shirin Tallafi da Ci gaban Al’umma
Gwamnatin tarayya, gwamnatocin jihohi da na kananan hukumomi sun raba kudi naira biliyan 605.958bn daga asusun shiga na gwamnatin tarayya a cikin watan Mayu.
Ministan yada labarai da al'adu a Najeriya, Lai Mohammed ya bayyana illolin dake tattare da amfani da VPN wajen hawa manhajar Twitter da gwamnati ta haramta.
Bayan sun lashe gwajin da aka yi masu, babban Alkalin Jihar Kano, Mai Shari’a Nura Sagir, ya amince da nadin karin alkalai 34 a kotunan Musulunci da ke Jihar.
An kama wata mata da ake zargi da aikawa da mijinta barzahu bayan ta rafka mai tabarya a kai a karamar hukumar Kazaure da ke jihar Jigawa bayan sabani ya gibta.
Gwamnatin jihar Ebonyi ta ba da umarnin shiga addu'o'in kwanaki uku biyo bayan mutuwar wasu kwamishononi biyu cikin kankanin lokaci. Za a addu'ar neman tsari.
Labarai
Samu kari