Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Jami’an Kwastam biyu sun mutu yayin artabu da ake zargin sun yi da ‘yan ta’addar Lakurawa a Kebbi, yayin da shugaban hukumar ya bayyana jimami kan lamarin.
Sanata Adeyemi yayin bayyana ra'ayinsa a zauren majalisa ya nuna damuwarsa kan matsalolin rashin tsaro da kuma talauci da yayiwa al'umma katutu a fadin kasar.
Yan bindigan da duka sace ɗaliban makarantar islamiyya a Tegina jihar Neja, sun ce zasu kara yawan kuɗin fansa idan ba'a biya abinda suka buƙata ba kafin jiya.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta ce rade-radin da ake na cewa akwai yuwuwra ritayar wasu sojoji masu mukamin janar-janar bayan naid da shugaban kasa yayi wa Manjo.
Yan bindigan da Suka yi awon gaba da wata motar bas ta makaranta a Ondo, sun saki ma'aikaciyar dake cikin motar mai suna Omolayo Ojo ranar alhamis da safe.
Shugaban makarantar Islamiyya ta yara da ke Tegina inda aka sace dalibai da dama, Salihu Tanko Abubakar Alhassan, ya ce 'yan bindigan sun fara dukan yaran.
Lai Mohammed ya wanke Sheikh Humi a idon duniya kan cewa shi ba dan ta'adda bane. Ya bayyana cewa, a daina hada Gumi da ta'addanci irin na Nnamdi Kanu na IPOB.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya sun yi nasarar dakile wani yunkurin garkuwa da wani limamin katolika da yan bindiga suka yi a garin Zariya, jihar Kaduna.
Wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da motar bas din makaranta a jihar Ondo. Babu dalibai cikin bas din, amma sun sace motar da wata jami'ar makarantar dake ciki
Shugaban sojin kasa, Manjo Janar Farouk Yahaya, a ranar Laraba, ya ce sojojin kasa kadai a cikin rundunar soji ba za su iya shawo kan matsalar tsaro a kasar ba.
Labarai
Samu kari