A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
A labarin nan, za a ji cewa jagoran NDC na kasa, Sanata Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar ta fara sanya sunayen 'yan takararta a manhajar INEC.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wani dan sanda mai mukamin Sajan dake aiki a Gujba, jihar Yobe, ya zargi hukumomi da nuna musu halin ko in kula.A wani bidiyo da ya bazu a kafafen sada zumunta.
Malamin addinin Musuluncin nan Sheikh Gumi ya bayyana cewa Najeriya na fama da yaki mai nasaba da kabilanci, yana mai kiran da a yi afuwa ga ’yan bindigar.
Gwamnatin tarayya ta sanar da tura Janar Tukur Burutai zuwa jamhuriyar Benin, an kuma sanar da kasashen da aka tura sauran shugabannin hafsoshin tsaron kasar.
Sanatoci su na zargin an karkatar da $2.3bn a ofishin Mai bada shawara kan tsaro. Matthew Urhoghide ya bayyana wannan a wani bicike da kwamitinsa su ka yi.
Duk da zargin da JAMB ta yi cewa wasu mutane sun shirya ƙulla-ƙullar kai mata hari domin satar amsoshin jarabawa, hukumar ta fara sakin sakamakon jarabawar bana
A jiya ne wasu Gwamnonin yankin Arewa sun zauna da Shugaba Muhammadu Buhari. Gwamnatin Tarayya ta na so ayi maganin matsalar tsaro saboda mutane su yi noma.
Hana satar jarabawa a Najeriya wani babban Ƙalubale ne a yanzun, yayin da masu shirin hakan ke ƙoƙarin ƙara ɓullo da sabbin dabaru musamman a jarabawar JAMB.
Shugaban NNPC ya bayyana ainihin nawa ya kamata a rika saida litar fetur. GMD ya ce tsakanin N140bn zuwa N150bn NNPC ta ke kashewa domin farashin mai ya tsaya.
Buhun shinkafa ya tashi daga N19000, ya koma N23000 saboda kudin aiki ya tashi. Gwamnati ta yi kokarin sauko da farashin shinkafa kasa, amma abin ya gagara.
Labarai
Samu kari