Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Shugaba Vladimir Putin ya sanar da kammala hada makamin Sarmat da ya ce sun gwada kuma za a fara aiki da shi a karshen shekarar 2026. Ya ce shi ne mafi hadari.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
A jiya ne wani ya bada shawarar a zabi United African Republic ko United Alkebulan Republic. Jama’a sun yi kaca-kaca da yunkurin maida sunan kasar nan UAR.
Za a ji jigon APC, John Bazia ya caccaki Nyesom Wike da suka hadu a wani shiri a talabijin. Gwamnan Ribas ya yi masa raddi, ya ce Bazia ya saci goron sarakuna.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka mayakan Boko Haram masu yawa tare da lalata motoci shida na yakin 'yan ta'addan a ranar Laraba, 2 ga watan Yuni. Kamar yadda.
Twitter ta yi bayanin dalilinta na goge wallafar da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi a kafar sada zumuntar, lamarin da ya kawo cece-kuce daga 'yan Najeriya.
Yaki da rashin gaskiya da Gwamnati ta ke yi, ya kai gidan Kwastam, za a binciki manya. Ma’aikacin da ya yi karya ko ya wawuri kudi zai gamu da dauri a kurkuku.
Wasu 'yan fashi da makami dauke da muggan makamai sun afkawa wasu bankuna da kuma ofishin 'yan sanda a jihar Osun. Sun kashe mutane, sun kuma yi barna sun gudu.
Daliban makarantun sakandare a jihar Kano sun yi kira ga gwamnatin jihar ta samarwa dalibai mata audugan mata kamar yadda ta ke samar da littafan karatu kyauta,
Wasu miyagu dauke da makamai sun kai farmaki yankuna Ikire da Apomu dake kananan hukumoniin Irewole da Isokan na jihar Osun kuma ana zargin har sun kashe mutum.
Mataimakin gwamnan jihar Neja, Muhammed Ketso, ya bayyana cewa gwamnati ta fara tattaunawa da yan bindigam da suka sace ɗaliban makarantar islamiyya a Tegina.
Labarai
Samu kari