Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Za a ci bashi domin ayi maganin matsalar rashin tsaro. A jiya gwamnatin Najeriya ta sake yin sabon kasafin kudi, za a kashe N895b kan makamai da COVID-19.
Ministan shari’a, Abubakar Malami ya na aiki da manhajar VPN da Cryptocurrency da aka hana a Najeriya. A shekarar 2017 aka kirkiri wannan manhaja ta LATOKEN.
Sheikh Sudais ya tube wani shugaban limamai na masallacin Annabi biyo bayan jinkirta Sallar Asuba da aka yi a masallacin. An ba da sabon tsarin sallah yanzu.
Kasar Morocco ta bayyana cewa, ta halasta noman tabar wiwi a kasar don tallafawa tattalin arzikin kasar. Sai dai, ba kowa ne aka amince ya yi noman na wiwi ba.
Dakarun sojin Najeriya sunyi nasarar ragargazar ‘yan ta’addan ISWAP a Dikwa, jihar Borno, The Punch ta ruwaito. Maharan sunyi yunkurin kai farmaki yankin ne a r
Yan majalisar wakilan tarayya sun yi kira ga shugaban hukumar tattara haraji ta ƙasa FIRS, Muhammad Nami, da yayi murabus daga kujerarsa idan ba zai iya ba.
Yinusa Ahmed, dan majalisar wakilai na kasa daga jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ya ce an fara ganin alherin dakatar da shafin sada zumunta na Twitter
Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodinma, ya bayyana cewa ba zai iya tabbatar da tsaro a jihar ba idan aka bar komi a hannunshi shi kadai. Bayan ganawa da Shugaba Muham
Wani bidiyo mai matukar kayatarwa ya bayyana a kafar sada zumunta inda aka ga mahaifin amarya yana nuna kwarewarsa a rawa wurin bikin diyarsa. A liyafar auren.
Labarai
Samu kari