Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Gwamnatin tarayya ta amince za ta fara biyan ma'aikatanta sabon alawus na 40% domin kaucewa barazanar da suka yi ta tsunduma yajin aiki a Najeriya.
Mai dakin gwamnan jihar Kaduna, Hajiya Asia El-Rufia, ta ce kada a biya kudin fansa domin karbo ta idan masu garkuwa suka sace ta kamar yadda Daily Trust ta ruw
Wasu 'yan bindiga sun afkawa wani gari a Kaduna inda suka yi awon gaba da mata har uku tare da yin awon gaba da wasu da dama a garin Birnin Yero dake Kaduna.
Malaman Kwalejijin Kimiyya da Fasaha karkashin kungiyarsu ta ASUP sun janye yajin aikin da suka kwashe kwanaki 65 suna yi. Sakataren kungiyar ASUP na kasar, Abd
Jami'an tsaro dake ofishin hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) sun yi wa shugaban kungiyar lauyoyi ta Najeriya duka.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace malama a makarantar sakandare a gwamnati da ke Kuje, babban birnin tarayya, Abuja, Daily Trust ta ruwaito.
Kwamishinan tsaro na jihar Kaduna, Samuel Aruwan, yace bai samu bayani daga hukumomin tsaro ba dangane da kama yan bindigan da suka sace ɗaliban Greenfield.
Gwamnatin tarayya ta ce kamfanin Twitter, ya garzaya domin neman sasanci da gwamnatin Najeriya. Ministan yada labarai da al'adu, Lai Mohammed ya sanar da hakan.
Timipre Sylva ya ce zancen da ake yi fada a kan rikon NDDC karyar banza ce, ya ce ‘yan ta-ki-zama suka kirkiri labarin rikicinsa da Sanata Godswill Akpabio.
Kungiyar kare hakkin al’ummar Musulmi (MURIC) ta bayyana cewa babu wani dan takara mabiyin addinin Kirista daga yankin Kudu maso Yamma da zai lashe zaben Shugab
Labarai
Samu kari