Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sako ga mambobin jam'iyyar APC kan zaben fitar da gwani. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su hada kawunansu.
Yayin da ake shirin zaben 2027, wata kungiyar Tijjaniyya ta yi barazanar janye goyin bayanta ga Shugaba Tinubu idan ba a sako Sheikh Sani Khalifa Zaria ba.
A yau Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya kai ziyara jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamnatinsa ta cimma a yankin na Kudu maso Yammacin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana abinda ya kamata gwamnonin Najeriya su yi ba wai zaman jiransa sai ya zo ya dauki mataki kan hare-haren 'yan ta'adda b
Kungiyar Shugabannin Matasan Arewa (NYLF), hadaddun kungiyoyi 42, sun zabi Gwamna Bala MohammedAbdulKadir na Bauchi a matsayin dan takarar shugaban Kasa a 2023.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matakai da yake bi wajen nadin mukamai a gwamnatinsa, ba wai haka kawai yake furta ya nada wani ko wata mukami ba.
Mukaddashi Manajin Daraktan Kamfanin Sadarwar na Nijeriya (TCN) kuma Shugaban Hukumar Gudanarwar Wutar Afirka ta Yamma (WAPP), Injiniya. Sule Ahmed Abdulaziz.
Muhammad Saliu, wani Mazaunin Erimope, ya shaida wa Jaridr Daily Trust cewa an kai wa wasu Matasan Fulani hari a yammacin Talata. Hakan ya farune ne wata daya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya ce ya bawa sojoji da yan sanda umurnin kada su 'raga wa' ƴan bindiga da ke adabar mutanen yankin Arewa maso Yammacin kasar, The Cabl
Majalisar wakilai, ta zargi hukumar NIRSAL da yin sama da fadi da wasu kudade da gwamnati ta ware domin ba manoma su amfani kasa, ta fita daga halin yunwa.
Wani mutum ya bayyana cewa hatta namun daji za a iya jaiyesu a cikin gida. Balaraben ya ajiye zakuna biyu a matsayin abokan rayuwarsa kuma ya bayyana su kafar.
Labarai
Samu kari