Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Sabon jakadan da gwamnatin Najeriya ta naɗa a jamhuriyar Benin, Tukur Yusuf Buratai, ya gana da shugaban Benin, Patrice Talon, bayan kama Sunday Adeyemo Igboho.
Kotun musulunci dake jihar Kano ta dage sauraron karar da gwamnatin Kano ta shigar kan sheikh Abduljabbar Kabara, wanda ake zargin sa da batanci ga Annabi.
Wata uwargida, Amina Aminu, ta kai mijinta, Umar Muhammad gaban Kotun Shari’ar Musulunci da ke zaune a Magajin Gari, Jihar Kaduna, tana neman a raba aurensu.
A wani yunkur na kokarin kawar da rashawa, rundunar yan sandan Nigeria da ta jami'an hukumar kiyayye haddura, FRSC, sun karfafawa yan Nigeria gwiwa su dena bawa
ASUU ta cigaba zargin Gwamnati da saba alkawarin da aka yi a 2020. Amma Ma’aikatar ilmi ta yi karin-haske, ta fadi dalilin cigaba da watsi da manhajar UTAS.
Ganin darajar Naira ta fara sullubowa bayan CBN ta daina ba ‘yan canji Dalar Amurka. Mun kawo maku jerin kudin kasashe 20 da suka fi kowane daraja a Duniya.
A yau ne ake zama a kotu don jin yadda za ta kaya a shari'ar Abduljabbar Nasiru Kabara, Legit Hausa na nan kai tsaye don jin yadda lamarin ke tafiya a kotu.
Gwamnatin shugaba Buhari ta bukaci mazauna kasashen waje da su daina tallafawa 'yan ta'adda masu son raba Najeriya. Ta ce su ba gwamnatin goyon baya ya fi.
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya alakanta cigaban miyagun lamurran 'yan bindiga da kuma garkuwa da mutane da ake yi da rikicin makiyaya da manoma.
Labarai
Samu kari