Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bada belin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Omoyele Sowore. Alkalin kotun ya gindaya masa sharudda.
Bayan shekaru 50, gwamnatin tarayya ta yi wasu gyare-gyare a tsarin NYSC. Sabon tsarin ya zo da rage karfin sojoji, kokarin koyar da sana'o'in zamani da kyau.
Gwamnatin jihar Kaduna tace tana aiki tare da gwamntin jihar Nasarawa da kuma jami'an tsaro daga jihohin biyu wurin ceto sarkin Jaba, Gyet Muade wanda miyagun.
Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya sha alwashin ɗaukar tsattsauran mataki kan duk wani 'dan siyasa duk matsayinsa matukar yana ta da hargitsi a jiharsa.
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Femi Adesina, ya bayyana dalilin da yasa maigidansa ke zuwa kasar Birtaniya neman lafiya tun da ya hau mulki
Gwamnatin jihar Gombe ta sanya dokar hana fita a wasu yankunan jihar saboda wani rikicin kabilanci da ya kunno kai. An ruwaito yadda lamarin ya kasance a yankin
Daga cikin binciken siyan motocin da majalisar jihar Oyo tayi, hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC ta daskarar asusu.
Kungiyar kare hakkin Musulmai MURIC ta caccaki kungiyar Yarabawa, Afenifere, kan kwatanta Hijrar fiyayyen hallita da na mai rajin kafa kasar Oduduwa, Sunday.
Gwamnan Jihar Kogi a Nigeria, Yahaya Bello ya ce matasan kasar sun yi sakaci sun bar wa dattijai kujerar mulkin kasar domin a cewarsa ba su fitowa takara hakan
Jim kadan sanarwan da gwamnan bankin CBN, Godwin Emefiele yayi na dakatar da sayar da Dala ga yan kasuwar canji, farashin Dalar ta tashi a kasuwar bayan fagge.
Iyom Chonelo, matar tsohon ministan sufurin jiragen sama, Chief Mbazulike Amechi ta rasu. Amechi ta rasu ne a ranar 23 ga watan Yulin 2021 a asibiti dake jihar.
Labarai
Samu kari