Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC a Kwara, Bashir Bolarinwa, ya ayyana kudirinsa na tsayawa takarar gwamna, yana cewa yana da kwarewa da hangen nesa don magance matsalolin jiha.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana cewa jam'iyyar ADC ta zama jam'iyyar da ta shirya kawar da APC daga madafun iko a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji aikin da Shugaba mai ci, Bola Ahmed Tinubu da sauran wadanda ke da niyyar neman kujerar shugaban kasa a 2027 suka fara yi wa ƴan ƙasa.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fasa sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Gwamnan ya kasa cimma yarjejeniya da jam'iyya mai mulki a Najeriya.
Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Kano ta yi martani kan batun cewa ta janhe goyon bayanta ga shugaban kasar Najeriya, Mai girma Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon gwamnan Sakkwato kuma jagoran ADC a jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwar ya ce jam'iyyar za ta share hawayen yan Najeriya idan ta kafa gwamnati.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC na kasa, Nafiu Bala, ya yi zarge-zarge kan tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan, za a bi cewa siyasar APC Yana ɗaukar hankali bayan an fara nuna adawa da naɗa Murtala Sule Garo a matsayin mataimakin Abba Kabir Yusuf.
Siyasa
Samu kari