Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
A labarin nan, za a ji wani jigo a PDP, Emmanuel Ogidi,ya bayyana cewa lokaci kawai ake jira da Nyesom Ezenwo Wike zai yi wa APC abin da yi wa jam'iyyarsa.
Shugaban PDP na Kudu maso Kudu, Emmanuel Ogidi ya ce jam'iyyar na shirin ganawa da Atiku Abubakar da Peter Obi domin gina adawa mai karfi kafin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya samu goyon bayan fitaccen malami kuma tsohon 'dan takarar Gwamna, Sheikh Ibrahim Khalil.
Shugaban APC Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi alkawarin ƙuri'u miliyan 1 ga Tinubu a 2027 a Filato, bayan sauya shekar Gwamna Mutfwang zuwa jam'iyyar APC.
Saƙonnin taya murna na cikar gwamna Abba Kabir Yusuf shekara 63 sun ƙunshi bayanan siyasa masu zurfi daga Ganduje da Kwankwaso, suna ɗauke da alamu na sauyin kawance
Fasto Elijah Ayodele ya ce Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lamba domin ya janye takararsa ga Goodluck Jonathan a zaben 2027, daga kasashe da ‘yan siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen dan siyasa a Kano, Garba Kore Dawakin Tofa ya ce akwai shirin Kwankwasiyya na hana Abba Kabir Yusuf takara a 2027.
Kotun jihar Kano ta dauki matakin rusa hukuncin shugabannin NNPP na kasa kan rusa shugabancin jihar Kano da suka yi bayan fara rikicin Abba Kabir da Kwankwaso.
Kungiyar Christian Youth in Politics (CYP) ta gargadi Ministan FCT, Nyesom Wike, akan zarge-zargen katsalandan a siyasance da zaman lafiya a Bauchi.
Siyasa
Samu kari