Imam Muhammad Nasir Musa Gwani, shugaban JIBWIS Makurdi a Benue, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar Musulmi cikin jimami marar misaltuwa a jihar.
Imam Muhammad Nasir Musa Gwani, shugaban JIBWIS Makurdi a Benue, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar Musulmi cikin jimami marar misaltuwa a jihar.
Za a ji kokarin da Atiku Abubakar suke yi domin ganin Nasir El Rufai ya samu ‘yanci. Suna yin duk abin da za su iya domin ganin tsohon gwamnan ya fito.
A labarin nan, za a ji cewa majalsiar dattawa ta wanke shugabanta, Godswill Akpabio daga zargin cewa ya yi alkawarin APC za ta duba wadanda suka fadi zabe.
Sakataren jam'iyyar ADC, Dr Ahmad Gana, dan takarar majalisar wakilai, Muhammad A Bello da dan takarar majalisar jihar, Mubarak Musa Dantori sun oma PDP da APC.
Wata kungiyar matasan Arewacin Najeriya ta nuna adawa da kawance Peter Obi da Sanata Rabiu Kwankwaso sabida ya saba wa muradan yankin, ta nemi karin bayani.
Babban malamik coci a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya garhadi Peter Obi kan alakarsa da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaos gabanin zaben 2027.
Sheikh Isa Ali Pantami, Sanata Shehu Buba, tsohon sufeton 'yan sanda, Mohammed Adamu sun bar jam'iyyar APC bayan rasa tikitin takarar gwamna a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta bankado wanda ya saci bayanan katin zabe tare da mika wa hadimin Nyesom Wike.
Duk da kalubalen da auke fuskanta a Arewacin Najeriya, APC ta tsaida mata akalla hudu takarar kujerar Majalisar wakilai a babban zaben 2027 da ke tafe.
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yi magana kan wani jerin sunaye da ke ikirarin cewa na 'yan takararta ne na kujerun sanatoxi a zaben 2027. Ta ce a yi watsi da shi.
Siyasa
Samu kari