Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
Mataimakin shugaban jam'iyyar NNPP na kasa, Alhaji Sani Danmasani ya bayyana cewa Gwamma Abba Kabir ne jagoran jam'iyya ba Rabiu Musa Kwankwaso ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana cewa ba zai janye daga tseren shugaban kasa na 2027 ba, yana zargin APC da fadar da tsoma baki.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya ce Kwankwaso ba shi da hujjar cewa Abba ya ajiye masu kujerar gwamna kafin ta fice daga jam'iyyar NNPP.
An fito da wani tsohon bidiyo na gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, yana nuna tsantsar biyayyarsa ga Rabiu Musa Kwankwaso. Ya ce ba zai masa butulci ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi, Daniel Bwala, ya yihasashen abubuwan da za su faru da Peter Obi a jam'iyyar ADC a zaben 2027
A labarin nan, za a ji Alhajiji Nagoda, hadimin Gwamna Abba Kabir Yusuf bai fitar da rai da cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai shige masu gaba zuwa APC.
Gwamnan jihar Kwara, Abdulrahman Abdulrazaq, ya yaba da salon mulkin jam'iyyar APC. Ya bayyana cewa ita ce jam'iyyar da ta dace da mulkin Najeriya.
A labarin nan, , za a ji cewa jagora a APC reshen jihar Taraba, Cif David Sabo Kante ya bayyana fargabar cewa sauya sheka na iya ruguza jam'iyya.
Madugun Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi kalamai kan masu raina jam'iyyar NNPP, ya ce za su sha mamaki.
Siyasa
Samu kari