Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa baya jin tsoro game da zaben 2027 sabanin abubuwan da ake fada. Ya soki 'yan ADC kan taron da suka yi.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) na shan suka kan zargin ba zai yi adalci ba a 2027. Kungiyoyi sun zargi Joash Amupitan da wariya da alaka da APC.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya dura a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar kan rikicin jam'iyyar ADC.
Gwamna Abdullahi Sule ya ayyana Sanata Ahmed Wadada a matsayin wanda zai gaje shi a zaɓen 2027 domin ci gaba da mulkar jihar Nasarawa karkashin jam'iyyar APC.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubuya yi wa Atiku Abubakar martani kan kalaman da ya yi. Daniel Bwala ya ce Atiku ba zai kai labari ba a zaben shekarar 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana tsarin da yake son ya kawo a kasar nan. Atiku ya ce ya yi dana sanin rashin goyon bayan tsarin a baya.
A labarin nan, za a ji cewa Birtaniya ta bayyana dalilan da suka jawo aka ga jami'anta a babban taron ADC da aka gudanar s Abuja da cewa dama yana cikin aikinta.
Fadar shugaban kasa ta yi wa Atiku Abubakar martani kan cewa zai fito takara a zaben 2027. Ta ce dole Tinubu ya yi shekara 8 kamar Muhammadu Buhari.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya sanar da cewa suna tare da masu kada kuri'a a jihohin Kano da Katsina yayin da ake shirin zaben 2027.
Siyasa
Samu kari