Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Abba Kabir Yusuf ya zabi Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano bayan murabus da Aminu Abdulsalam Gwarzo ya yi. Ya tura sunan shi majalisa.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Sanata da ke wakiltar Anambra ta Tsakiya kuma jigo a jam'iyyar ADC mai adawa, Victor Umeh, ya bukaci Atiku Abubakar ya hakura da takara a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki a Najeriya ta fara shirin tsayar da ƴan takarar da za su fafata da ƴan adawa a babban zaben 2027 da ke karatowa.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Mai magana da yawun ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya ce bayan Kwankwaso, akwai kusoshin siyasa da za su hade da Atiku, Peter Obi da sauran yan hadaka.
Jam'iyyar ADC mai adawa ta yi magana kan batun cewa tana shirin hadewa da PRP. Ta bayyana cewa ko kadan babu kamshin gaskiya a batun kawancen da ake yadawa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya yi maraba da sauya shekar tsohon gwamnan, Malam Ibrahim Shekarau, ya ce hakan ya karawa jam'iyyar APC karfi da goyon baya a Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC daga PDP. Shekarau ya taba sauya sheka zuwa jam'iyyun a baya.
Siyasa
Samu kari