Imam Muhammad Nasir Musa Gwani, shugaban JIBWIS Makurdi a Benue, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar Musulmi cikin jimami marar misaltuwa a jihar.
Imam Muhammad Nasir Musa Gwani, shugaban JIBWIS Makurdi a Benue, ya rasu, lamarin da ya jefa al’ummar Musulmi cikin jimami marar misaltuwa a jihar.
Za a ji kokarin da Atiku Abubakar suke yi domin ganin Nasir El Rufai ya samu ‘yanci. Suna yin duk abin da za su iya domin ganin tsohon gwamnan ya fito.
Jam'iyyar APC ta rasa wasu daga cikin mambobinta bayan ta gudanar da zabubbukan fitar da gwani. Tsofaffin shugabannin majalisa na cikin wadanda suka fice.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
Tsohon shugaban DSS, Lawal Daura ya ƙalubalanci tsarin da ADC ta bi wajen fitar da ɗan takarar gwamna a Katsina tare da yin barazanar zuwa kotu idan ba a bi doka ba.
Sanata Ali Muhammad Ndume ya ce akwai bukatar jam'iyyar APC ta kara kaimi wajen hada kan jama'a idan tana son cin zaben shekarar 20027 da ke tafe.
Iyabo Obasanjo, diyar Olusegun Obasanjo ta yi murabus daga APC a Ogun bayan ta zargi shugabannin jam’iyyar da nuna mata rashin adalci a zaben fidda gwani.
An shigar da jam'iyyar adawa ta NDC da Rabi'u Kwankwaso da Peter Obi ke cikinta kara kotu kan zargin cewa ta karya sharadin zama jam'iyyar siyasa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji takaitaccen bayani game da yan siyasa da suka yi fice masu neman fafatawa a takarar shugaban kasa a babban zaben 2027 mai zuwa.
Jam’iyyar NDC da takarar haɗin gwiwar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso na fuskantar turjiya daga wasu shugabanni da masu zaɓe a Arewacin Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya bayyana cewa wasu gwamnonin jam'iyyar APC na zawarcinsa domin ya koma cikinta biyo bayan barin ADC.
Siyasa
Samu kari