Shugaban jam'yyar APC na Ijumu a Kogi, Oyewole Mayowa Solomon, ya rasu bayan ya fadi yayin taron sulhu da aka gudanar a hedikwatar karamar hukumar.
Shugaban jam'yyar APC na Ijumu a Kogi, Oyewole Mayowa Solomon, ya rasu bayan ya fadi yayin taron sulhu da aka gudanar a hedikwatar karamar hukumar.
Za a ji kokarin da Atiku Abubakar suke yi domin ganin Nasir El Rufai ya samu ‘yanci. Suna yin duk abin da za su iya domin ganin tsohon gwamnan ya fito.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar INEC da ta soke rajistar jam'iyyar ADC da wasu jam’iyyu hudu saboda rashin cika sharuddan doka.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Sabuwar haɗakar Peter Obi da Rabiu Musa Kwankwaso ta sake dawo da batun tsofaffin ƙawancen siyasa da aka taba yi tsakanin Arewa da Kudu maso Gabas.
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta yi magana kan batun cewa madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar ficewa daga cikinta.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
Jam'iyyar APC mai mulki ta rasa wasu daga cikin fitaccen sanatoci a majalisar dattawa, wadanda suka koma jam'iyyun adawa bayan ya gaza samun tikitin takara.
Wasu daga cikin shugabannin tafiyar Peter Obi da Rabiu Kwankwaso sun yi tattaunawa mai muhimmanci da tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo.
Siyasa
Samu kari