Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
Sakataren CUPP, Mark Adebayo, ya gargaɗi jam'iyyun adawa su haɗe muddin suna son ƙalubalantar Shugaba Tinubu a zaɓen 2027 a cikin hirar yau 20 ga Afrilu, 2026.
A labarin nan, za a ji kalaman da tsohon Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi magana game da sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf zuwa APC.
Wata majiya ta bayyana cewa gwamna Abba Kabir Yusuf zai koma jam'iyyar APC a yau Litinin. Abdullahi Ganduje da manyan APC za su karbe shi a jihar Kano.
A labarin nan, za a ji cewa yanzu haka an jibge tarin jami'an tsaro a gidan fadar gwamnatin Kano yayin da ake batun sauya shekar Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso na cigaba da karbar matasa da kungiyoyi domin jaddada akidar Kwanwasiyya a gidajensa da ke Kano da Abuja Abba na shirin shiga APC.
Masu 'yan NNPP masu biyayya ga Sanata Rabiu Kwankwaso sun kauracewa taron da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya shirya domin tallafawa matasan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bakin Kwamishinan yaɗa labarai, Ibrahim A Waiya ya bayyana cewa ba da ka ake maganar sauya sheƙar Gwamna ba.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar dokokin Ribas ta bayyana ɓacin rai bisa abin da ta kira katsalandan a kokarinta na tsige Gwamna Siminalayi Fubara.
Ministan Harkokin Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya bayyana cewa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai iya sauke shi daga kujerarsa a duk lokacin da ya ga dama.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai fuskanci sabon kalubale da jam'iyyarsa ta NNPP a kan batun tsaya wa takarar Shugaban kasa a zaɓen 2027.
Siyasa
Samu kari