Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta fara samun kudaden shiga saboda kulle mashigar ruwa ta Hormuz. An fara ajiye kudin da aka samu a babban bankin kasar.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, karkashin Kabiru Kobi ta gargadi Tinubu kan sauya Shettima a 2027; ta ce hakan zai janyo rashin nasarar jam’iyyar.
Rahoto ya nuna Shugaba Tinubu na nazarin maye gurbin Shettima da Kiristan Arewa irin su Dogara ko Bishop Kukah a takarar 2027 domin daidaiton addini.
Nazarin dambarwar siyasar 2027 a jihohin Kano, Rivers, da wasu jihohi 3 gabanin 2027; sauya shekar Fubara da dambarwar Abba Kabir Yusuf da Kwankwaso a Kano.
Yan majalisar jihar Kano, Hon. MB Aliyu da Hon. Usman Kiru sun bayyana ra'ayoyinsu kan zaben 2027 da jita-jitar sauya shekar Abba Kabir zuwa APC.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana a taron majalisar zartarwa sanye da hular Kwankwasiyya da tutar NNPP, lamarin da ya tayar da rade-radin sauya sheka.
A yan makonnin da suka gabata, aka gara rade-radin cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf na shirin ballewa daga jikin Kwankwaso, ya koma jam'iyyar APC mai mulki.
Hadimin gwamnan jihar Rivers, Darlington Orjiya yi ikirarin cewahar yanzu majalisar dokokin juhar ba ta sanar da Fubara shirinta na sauke shi daga mulki ba.
Bashir Ahmad ya magantu kan rikicin siyasa a Kano bayan zargin yiwuwar sauya shekar gwamna zuwa APC inda ya yi gargadi kan matsalar rashin tabbas da ake fama da ita.
Jam'iyyar APC a Zamfara ta karyata rahoton cewa Gwamna Dauda Lawal ya aika da wasikar sauya sheka, tana zargin labarin a matsayin kirkirarre da yaudara.
Siyasa
Samu kari