Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
A labarin nan, za a ji Abdullahi Sa'idu, shugaban ƙaramar hukumar Kiru da ke jihar Kano ya ba wa matan da ke hannunsa akalla 500 tallafin abin wanki da wanke-wanke.
Gwamna Babagana Zulum ya goya wa Mustapha Gubio baya domin gadon kujerarsa a 2027, matakin da ake ganin zai zama barazana ga haɗin kan APC a jihar Borno.
Mata da matasan ƙaramar hukumar Toro sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin jin daɗinsu kan jagorancin Sanata Shehu Buba, suna zarginsa da gazawa.
Wani ɗan kasuwa daga Edo, Osifo Stanley, ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC kan naira miliyan 100 domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na 2027.
Jam’iyyar NDC ta fito fili ta musanta rahotannin da ke cewa ta miƙa tikitin shugaban ƙasa ga Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, tana mai cewa asusun X na bogi ne.
Gwamna Abdullahi Sule ya bayyana cewa ya zaɓi Sanata Ahmed Aliyu Wadada ne bayan tuntuba, yana mai cewa burinsa shi ne samun ɗan takarar da zai fi sauƙin cin zaɓe.
Sanata Orji Kaku da mataimakin shugaban majalisar Wakilai, Sanata Orji Kalu sun yi ikirarin cewa Shugaba Tinubu ya ba su izinin jagorancin jam'iyyar APC a Abia.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karbi fom din neman sake tsayawa takara a karkashin inuwar jam'iyyar APC mai mulki. Tinubu zai yi takara a zaben 2027.
Tsohon sufeto janar na ‘yan sanda Mohammed Adamu Abubakar ya zargi shugabannin APC da shirin matsa wa shugabannin gundumomi su mara wa ɗan takarar da gwamna baya.
Siyasa
Samu kari