Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Wanda ya kafa jam'iyyar NNPP, Dakta Bonieface Aniebonam, ya bayyana cewa gwamnan Kano, Mai girma Abba Kabir Yusuf bai yi murabus daga jam'iyyar ba.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya yi magana kan makomar jam'iyyar PDP a zaben shekarar 2027. Ya ce masu sukar jam'iyyar za su sha mamaki a zaben 2027.
Dan jam'iyyar APC, Dan Bilki Kwamanda ya yi kira ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya dauki Sanata Barau Jibrin domin kifar da Abba Kabir Yusuf a zaben 2027.
Shugabar kungiyar ALGON ta jihar Kano, Hajiya Sa'adatu Soj, ta yi murabus daga jam'iyyar NNPP. Ta bayyana dalilin da ya sanya ta dauki wannan matakin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kano ta bayyana cewa ficewar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam'iyyar NNPP bai nufin an rabu da Kwankwasiyya.
Jagoran NNPP a Najeriya, Buba Galadima ya bayyana cewa sun san masu zuba Abba Kabir Yusuf ya rabu da Rabiu Kwankwaso bayan shekaru suna alaka tare.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya yi magana kan batun ba Gwamna Abba Kabir Yusuf tikitin takara kai tsaye a zaben shekarar 2027.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa 'yan majalisar wakilai takwas ne daga Kano suka fita daga jam'iyyar NNPP tare da gwamna Abba Kabir Yusuf a ranar Juma'a.
A labarin nan, za a ji cewa Sunusi Kwankwao, mashawarcin Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanar da ajiye mukaminsa daga gwamnatin Kano bayan sauya shekar Abba.
Siyasa
Samu kari