Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade ya bayyana cewa ya janye daga neman takarar sanata bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci hakan daga gare shi.
Majalisar Amintattu (BoT) ta tsagin Tanimu Turaki da aka rushe ta nada shugabannin jam'iyyar PDP na rikon kwarya bisa tanadin kunndik tsarin mulkin jam'iyya.
Wasu gwamnonin da wa'adinsu zai kare a shekarar 2027 na harin tafiya majalisar dattawa. Daga cikinsu akwai gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Yusuf Muhammadu Buhari ya saurari jama'a domin jin korafe-korafen da suke da shi. Ya nada shugaban da zai jagoranci haka kan jama'a a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa jigo a matasan ADC a jihar Kano, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana cewa akwai alheri a cikin sauya shekar Kwankwaso da Obi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kara wa'adin ayar da fom din neman takara zuwa ranar Laraba, 6 ga Mayu, 2026. Haka zalika ta kara wa'adin tantance su.
Sanata Danjuma Goje da Sanata Saidu Ahmed Alkali sun yi watsi da matakan da gwamna Inuwa Yahaya da wasu 'yan APC suka dauka wajen fitar da 'yan takara a 2027 a jihar
Siyasa
Samu kari