A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Festus Keyamo ya bayyana cewa Sanata Rabiu Kwankwaso yana cikin mawuyacin hali a siyasar Najeriya bayan Abba ya rabu da shi.
A labarin nan, za a cewa jigo a jam'iyyar APC, Hon Aminu Aliyu Tiga ya bayyana dalilan da suka sa ya sauya sheka zuwa tsagin Kwankwasiyya na NNPP.
Gwamnan jihar Kano, Abba KabirYusuf ya bayyana cewa a ranar Litinin,26 ga watan Janairu, 2025, zai koma jam'iyyar APC mai mulki a hukumance bayan fita daga NNPP.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shaida wa magoya baya dalilin da Kwankwasiyya ke ci gaba da yin karfi duk da ƙalubalen siyasa iri-iri.
Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofarmata, ya yi murabus nan take, yana danganta hakan da rikicin siyasa da ke kara kamari.
Mataimakin Shugaban ‘Yan Majalisa masu rinjaye kaɗan, Aliyu Sani Madaki, ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da cin amanar Atiku Abubakar a zaɓen 2019
A labarin nan, za a ji cewa Ministar al'adu da yawon buɗe ido, Hannatu Musawa ta bayyana makomar APC idan aka ajiye Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Tinubu.
A labarin nan, za a ji ce wasu daga cikin tsofaffin yan majalisa a Najeriya sun yi takaicin taron da aka yi da sunansu wajen neman Tinubu ya zarce.
Malamin addinin Kirista, Elijah Ayodele ya yi gargadin barazanar rikici a APC idan har Bola Tinubu ya yi yunkurin sauya Kashim Shettima daga mukaminsa
Siyasa
Samu kari